-
Rauhani : Amurka Na Son Sanya Yanke Kauna A Zukatan Iraniyawa
Oct 31, 2017 06:50Shugaban jamhuriyar musulinci ta Iran ya ce Amurkawa na kokarin kulla makirci ne domin sanya kokwanto a cikin zukatan al'ummar kasar Iran game da makomar tattalin arzikin kasarmu da kuma ci gabanta.
-
An Bude Sabon Zagayen Tattaunawa Kan Rikicin Siriya A Astana
Oct 30, 2017 17:22Yau Litini an bude wani sabon zagayen tattaunawa kan rikicin kasar Siriya a birnin Astana na kasar Kazakstan.
-
Hizbullah: Gwagwarmaya Za Ta Iya Rusa Sabbin Manufofin Amurka A Gabas Ta Tsakiya
Oct 29, 2017 19:05Mataimakin shugaban Majalisar shawara ta Hizbullah Sheikh Ali Daa'mush ya ce; Amurka da Isra'ila da Saudiyya suna son kafa rundunar fada da Iran da kuma gwgawarmaya.
-
MDD Ta Amince Da Shawarar Iran Kan Kwance Damarar Makaman Nukliya A Duniya
Oct 29, 2017 06:20Duk tare da kokarin gwamnatin Amurka na hana shawarar Jamhuriyar Musulunci ta Iran kan kwance damarar kasashe wadanda suka mallaki makaman nukliya, MDD ta amince da shawarar a jiya Asabar.
-
Hotunan Ran Gadin Ministan Harkokin Wajen Iran A Wasu Kasashen Afrika
Oct 28, 2017 06:43Ministan harkokin waje na jamhuriya musulinci ta Iran, Muhammad Jawad Zarif, ya dawo gida Tehran, bayan kammala wani ran gadinsa na kwanaki biyar a wasu kasashen Afrika.
-
Ziyarar Ministan Harkokin Wajen Iran A Nijar
Oct 27, 2017 12:20A ci gaba da ran gadin da ya ke a wasu kasashen Afrika, ministan harkokin waje na Jamhuriya musulinci ta Iran, Muhammad Jawad Zarif, ya isa birnin Yamai na Jamhuriya Nijar.
-
Iran : Jagora Ya Gana Da Firayi Ministan Iraki
Oct 26, 2017 11:21Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran, Ayatullah Sayyid Ali Khamenei, ya gana da firayi ministan Iraki, Haidar Al-Abadi yau a birnin Tehran.
-
Ayat. Khamenei: Iran Ba Za Ta Taba Tattaunawa Kan Karfinta Na Soji
Oct 26, 2017 05:48Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar Iran ba za ta taba tattaunawa da wani kan karfin da take da shi na kare kanta daga makiya ba, yana mai sake jaddada aniyar kasar Iran na ci gaba da kara irin karfin kariya da take da shi duk kuwa da maganganun da makiya suke yi.
-
Swizland Ta Dauki Alhakin Shiga Tsakanin Iran Da Saudiya Don Biyan Bukatun Kasashen Biyu
Oct 25, 2017 19:02A yau Laraba ce Jami'an ofishin jakadancin Swizland a nan Tehran suka rattaba hannun kan yarjejeniyar bude ofishin kare manufofin kasar Iran a Saudiya amma karkashin ofishin jakadancin Swizland a birnin Riyadh.
-
Wata Kotu A Iran Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Dan Leken Asirin 'Isra'ila' A Kasar
Oct 24, 2017 17:50Babban mai shigar da kara ba birnin Tehran, babban birnin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya bayyana cewar an yanke hukuncin kisa a kan wani mutum da aka same shi da laifin gudanar da ayyukan leken asirin Iran wa haramtacciyar kasar Isra'ila.