-
An kame wasu 'yan ta'adda a yammacin Iran
Aug 21, 2016 05:46Ma'aikatar tattara bayanan sirri ta kasar Iran da sanar da kame wata tawagar 'yan ta'adda a yammacin kasar.
-
Hudubar Sallar Juma'a A Babban Masallacin Birnin Tehran Na Kasar Iran
Aug 19, 2016 17:00Limamin da ya jagoranci sallar Juma'a a birnin Tehran fadar mulkin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya bayyana cewa yana daga cikin sabon makircin manyan kasashen duniya masu girman kai da yahudawan sahayoniyya sake farfado da kungiyar ta'addanci ta munafukai da suke fada da tsarin Musulunci a kasar Iran.
-
Kasashen Iran Da Norway Sun Rattaba Hannu Kan Yarjeniyoyi Na Bunkasa Tattalin Arziki
Aug 19, 2016 05:54Kasashen Iran da Norway sun rattaba hannun kan yarjeniyoyi na bunkasa harkokin tattalin arziki da cinikayya a tsakaninsu.
-
Zarif Zai Ziyarci Wasu Kasashen Latine Amurka
Aug 18, 2016 11:11Ministan harkokin wajen kasar Iran, Muhammad Javad Zarif zai fara wani ran gadi a wasu kasashen Latine Amurka guda shida a wannan Lahadin.
-
Kasar Rasha Ta Musanta Ikirarin Amurka Na Cewa Ta Karya Dokar Majalisar Dinkin Duniya
Aug 18, 2016 05:35Ma'aikatar tsaron kasar Rasha ta mayar da martani ga ikirarin kasar Amurka na cewa ta karya kudurin kwamitin tsaron MDD ta hanyar amfani da da filin jirgin saman kasar Iran wajen kai hari kan 'yan ta'addan kungiyar Da'esh (ISIS) a kasar Siriya tana mai kiran Amurkan da ta sake duba kudurin kwamitin tsaron.
-
Larijani: Kafa Majalisar Shugabancin Kasar Yemen Babban Ci Gaba Ne
Aug 15, 2016 13:27Shugaban majalisar dokokin kasar Iran Ali Lrijani ya yaba da kafa majalisar shugabancin kasar Yemen da bangarorin siyasar kasar suka yi domin tafiyar da kasar na wucin gadi.
-
Shamkhani: Za Mu Mayar Da Kakkausan Martani Ga Duk Wata Barazana Ga Kan Iyakokin Iran
Aug 14, 2016 17:22Babban sakataren majalisar koli ta tsaron kasar Iran Admiral Ali Shamkhani ya bayyana damuwarsa dangane da ayyukan da wasu kungiyoyi masu adawa da Jamhuriyar Musulunci ta Iran suke yi a kan iyakar kasar da yankin Kurdestan na Iraki yana mai cewa jami'an tsaron Iran za su mayar da kakkausan martani ga duk wata barazana ga tsaron lafiyar Iran a kan iyakokin kasar.
-
Ganawar Zarif Da Erdogan A Birnin Ankara Na Kasar Turkiya
Aug 13, 2016 05:44A yammacin jiya ne ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya gana da shugaban kasar Turkiya Rajab Tayyib Erdogan a wata ziyarar da ya kai kasar Turkiya.
-
Iran Ta Sake Samon Wata Nasara Kan HKI A Kotu
Aug 12, 2016 08:25Iran ta sake samun nasara kan HKI a wata kotu koli a kasar Switzerland
-
Saudiya ta hana 'yan kasar Iran mazauna kasashen Turai biza
Aug 11, 2016 18:59Kasar Saudiya ta ki bawa yan kasar Iran mazauna kasashen Turai biza