-
Inganta Alaka da dukkanin kasashe shine babban abinda ke gaban kasar Iran
Apr 01, 2016 15:35Limamin da ya jagoranci Sallar Juma'a na birnin Tehran ya bayyana cewa Inganta Alaka da dukkanin kasashe shine babban abinda ke gaban jumhoriyar musulinci ta Iran
-
Ministan Tsaron Iran: Ba Ma Neman Izinin Wani Wajen Karfafa Karfin Kare Kanmu Da Muke Da Shi
Mar 31, 2016 17:44Ministan tsaron kasar Iran Birgediya Janar Husain Dehqan ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba ta bukatar yarda ko kuma izinin wani kafin ta ci gaba da karfafa irin karfin kare kanta da take da shi, yana sake jaddada aniyar dakarun Iran na mayar da martani ga duk wata barazanar da kasar za ta iya fuskanta.
-
Ziyarar Shugaban Vietnam Trương Tấn Sang A Tehran
Mar 31, 2016 10:09Shugaban kasar vietnam Trương Tấn Sang ya gudanar da wata ziyara ta kwanaki biyu a Tehran.
-
Autria ta bayyana damuwarta kan dage ziyarar da Shugaban Kasar Iran
Mar 30, 2016 04:29Shugaban kasar Autria ya bayyana damuwarsa kan ziyarar da shugaban kasar Iran ya yi zuwa kasar Sa.
-
Kwamandan IRGC: Iran Ba Za Ta Dakatar Da Shirin Makamanta Masu Linzami Ba
Mar 29, 2016 04:59Kwamandan dakarun kare sararin samaniyya na dakarun kare juyin juya halin Musulunci na kasar Iran Birgediya janar Amir Ali Hajizadeh ya bayyana cewar Iran ba za ta taba dakatar da karfafa karfin makamai masu linzaminta na kariya ba.
-
Iran Za Ta Ci Gaba Da Karfafa Karfin Kare Kanta, Ba Tare Da Damuwa Da Takunkumin Amurka Ba
Mar 25, 2016 05:45Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Husain Jaberi Ansari ya bayyana cewa Iran za ta ci gaba da karfafa shirin ta na makamai masu linzami duk kuwa da barazanar da Amurka take yi na sa wa Iran din wasu sabbin takunkumi da nufin raunana karfin kare kai da Iran din take da shi
-
Kokarin Iran na kara yawan Danyan Man da ake fitarwa
Mar 22, 2016 03:41Babban saktaren kungiyar kasashe masu fitar da man fetur wato OPEC ya sanar da cewa kasar Iran na iya kokarinta wajen kara yawan danyan Man fetur din da take fitarwa a ko wata rana.
-
An Fara Gudanar Da Bukukuwan Sabuwar Shekara (Nourouz) A Iran Da Wasu Kasashe
Mar 20, 2016 09:55Miliyoyin al'ummar Iran da wasu kasashe na daban ne suke gudanar da bukukuwan sabuwar shekara ta hijira shamsiyya ko kuma abin da ake kira da Idin Nourouz ta hanyar gudanar da addu'oi da ziyarce-ziyarce.
-
Ayat. Muwahhidi Kermani: Saudiyya Na Ba Da Cin Hanci Don Sanya Hizbullah Cikin 'Yan Ta'adda
Mar 18, 2016 16:18Na'ibin limamin juma'ar birnin Tehran Ayatullah Muhammad Ali Muwahhidi Kermani ya bayyana cewar kasar Saudiyya tana ba wa kasashen larabawa cin hancin don dai su goyi bayanta wajen siffanta kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon a matsayin kungiyar ta'addanci, yana mai kakkausar sukar kasar Amurka sakamakon irin goyon bayan da take ba wa Saudiyya duk kuwa da ci gaba da kashe al'ummar kasar Yemen da take yi.
-
Gwamnatin Iran Ta Yi Allah Wadai Da Hare Haren Da Aka Kai Maiduguri A Jiya
Mar 17, 2016 15:13Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya yi Allawadai da haren haren da yan