Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

jamus

  • Ministan Harkokin Wajen Jamus Ya Mayar Wa Trump Da Martani

    Ministan Harkokin Wajen Jamus Ya Mayar Wa Trump Da Martani

    Jul 14, 2018 12:29

    Ministan harkokin wajen kasar Jamus ya mayar wa Trump da martani dangane da kalaman batunciun da ya yi a kan kasar Jamus.

  • Merkel Da Trump Sun Yi Musayar Zafafen Kalamai A Taron NATO

    Merkel Da Trump Sun Yi Musayar Zafafen Kalamai A Taron NATO

    Jul 11, 2018 17:51

    Gwamnatin Jamus ta mayar da martani kan kalaman shugaba Donald Trump na Amurka, na cewa kasar ta Jamus ta zamo ''yar amshin shatan Rasha'', tare da bukatar kasar ta Jamus da ta gaggauta inganta sha’anin tsaronta a maimakon dogaro da Rashar.

  • Jamus Na Duba Yiyuwar Bawa Iran Yuro Miliyon 300 Da Ta Bukata Daga Cikin Asusunta Da Ke Kasar

    Jamus Na Duba Yiyuwar Bawa Iran Yuro Miliyon 300 Da Ta Bukata Daga Cikin Asusunta Da Ke Kasar

    Jul 10, 2018 08:08

    Jami'an gwamnatin kasar Jamus sun bayyana cewa gwamnatin kasar tana binciken yiyuwan mikawa kasar Iran kudadenta Yuru miliyon 300 don amfani da su a cikin gida.

  • Babu Hanyar Warware Matsalolin Yankin Gabas Ta Tsakiya In Banda Sasantawa

    Babu Hanyar Warware Matsalolin Yankin Gabas Ta Tsakiya In Banda Sasantawa

    Jul 05, 2018 11:46

    Ministan harkokin wajen kasar masar ya bayyana cewa babu wata hanyar warware rikice-rikicen kasashen Siriya da Libya in banda sulhuntawa.

  • Kasashen Turai Sun Cimma Matsaya Kan Mayar da 'Yan Gudun Hijra

    Kasashen Turai Sun Cimma Matsaya Kan Mayar da 'Yan Gudun Hijra

    Jun 30, 2018 19:06

    Gwamnatin kasar Jamus ta sanar da cewa kasashe 14 manbobin kungiyar tarayar Turai sun cimma matsaya kan yadda za a mayar da 'yan gudun hijra kasashen da suka fara neman mafuka

  • Ministan Harkokin Cikin Gidan Jamus Ya Kori Shugabar Majalisar Kula Da 'Yan Gudun Hijirar Kasar

    Ministan Harkokin Cikin Gidan Jamus Ya Kori Shugabar Majalisar Kula Da 'Yan Gudun Hijirar Kasar

    Jun 16, 2018 06:29

    Ministan harkokin cikin gidan kasar Jamus ya tsige shugabar Majalisar Kula da 'yan gudun hijirar kasar daga kan mukaminta.

  • Harin Bindiga Ya Hallaka Mutane 2 A Kudu Maso Yammacin Jamus

    Harin Bindiga Ya Hallaka Mutane 2 A Kudu Maso Yammacin Jamus

    May 20, 2018 07:54

    wani dan bindiga ya hallaka mutane biyu a garin Saarbrücken dake kudu maso yammacin kasar Jamus

  • Kamfanoni Kasar Jamus 120 Da Sauke Ayyukan Daban-Daban A Kasar Iran Zasu Ci Gaba Da Ayyukansu

    Kamfanoni Kasar Jamus 120 Da Sauke Ayyukan Daban-Daban A Kasar Iran Zasu Ci Gaba Da Ayyukansu

    May 18, 2018 06:28

    Ministan harkokin tattalin arziki na kasar Jamus ya bada sanarwan cewa kamfanonin kasar Jamus 120 da suke aiyuka daban da bana a kasar Iran zasu ci gaba da ayyukansu duk tare da janyewar Amurka daga yereheniyar shirin Nukliyar kasar Iran.

  • 'Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da 'Yar Agaji A Somaliya_Red Cross

    'Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da 'Yar Agaji A Somaliya_Red Cross

    May 03, 2018 05:35

    Kungiyar agaji ta kasa da kasa ta Red-Cross, ta sanar da cewa wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da wata jami'ar kiwan lafiya a wani gida dake Mogadisho babban birnin kasar Somaliya.

  • Yarjejeniyar Nukiliya : Merkel, Na Neman Shawo Kan Trump

    Yarjejeniyar Nukiliya : Merkel, Na Neman Shawo Kan Trump

    Apr 27, 2018 05:06

    Shugabar gwamnatin Jamus, Angela Merkel, ta isa brinin Washigton na Amurka, inda daya daga cikin jigon ziyarar shi ne shawo kan shugaba Donald Trump akan kada ya janye kasarsa daga Yerjejeniyar nukiliyar da manyan kasashen duniya suka cimma da Iran.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS