-
UNICEF: Yara Miliyan 11 Ne Ke Bukatar Agaji A Kasar Yamen
Jun 13, 2018 12:32Asusu kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya "UNICEF" ya sanar da cewa: Kananan yara miliyan 11 ne suke bukatar agajin gaggawa a Yamen sakamakon yakin da ke faruwa a kasar.
-
Kashi 50% Na Kananen Yarar Duniya Na Fuskantar Barazanar Yaki Da Yunwa.
May 31, 2018 06:44Wata Kungiyar ceton yaran Duniya ta kasar Birtaniya ta bayar da rahoton cewa kashi 50% na yara a Duniya na fuskantar barazana daga yaki, tsananin talauci da kuma bambanci.
-
Najeriya: Shekara hudu da sace 'yan matan Chibok
Apr 14, 2018 12:36Yau 14 ga watan Afrilu, aka cika shekaru hudu cif da sake 'yan matan makarantar sakandare na garin Chibok a arewa maso gabashin Najeriya.
-
UNICEF Ya Bukaci A Taimakawa Yaran Zirin Gaza
Apr 11, 2018 11:15Asusun dake kula da kananen yara na MDD wato UNICEF ya bukaci a kawo dauki kan kananen yaran Palastinawa a yankin Zirin Gaza.
-
An Nada Shugabar Asusun Kula Da Kananen Yara Na MDD UNICEF
Dec 23, 2017 11:19An nada Henrietta Fore 'yar kasar Amurka shugaban Asusun kula da kananen yara na Majalisar Dinkin Duniya.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Kawo Karshen Kaddamar Da Hare-Hare Kan Kasar Yamen
Nov 28, 2017 18:59Kakakin Hukumar Kula da Ayyukan Jin Kai ta Majalisar Dinkin Duniya "OCHA" ya jaddada bukatar kawo karshen hare-haren jiragen saman mahukuntan Saudiyya kan kasar Yamen.
-
Asusun Kula Da Kananan Yara Na MDD Ya Koka Kan Ci Gaba Da Mutuwar Kananan Yara A Yamen
Nov 26, 2017 07:43Asusun Kula da Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya ya sanar da cewa: Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya suna ci gaba da kai hare-haren wuce gona da iri kan yankuna daban daban na kasar Yamen lamarin da ke kara yawan kananan yara da suke mutuwa a kullum rana.
-
Unicef: Fiye Da Yaran Kasar Yemen 1700 Ne Suka Rasa Rayukansu
Aug 30, 2017 06:54Asusun kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya da ke kasar Yemen ya ce; Daga lokacin da Saudiyya ta fara hari zuwa yanzu, an kashe yara fiye da 1700.
-
Hukumar "UNICEF" Ta Yi Gargadi Kan Matsalar Talauci A Yankin Gabas Ta Tsakiya
May 17, 2017 11:58A wani bincike da Asusun Kula da Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya "UNICEF" ya gudanar yana nuni da cewa: Akwai kananan yara fiye da miliyan 29 a yankin gabas ta tsakiya da Arewacin Afrika da suke rayuwa cikin matsanancin talauci.
-
Yara 19 Sun Mutu Sakamakon Hadarin Mota A Kasar Afirka Ta Kudu
Apr 22, 2017 05:46Masu aikin ba da agaji da ceto a kasar Afirka ta Kudu sun bayyana cewar wasu yara 19 tare da direbansu guda sun rasa rayukansu sakamakon hadarin mota da ya ritsa da su a birnin Pretoria na kasar a jiya Juma'a.