Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Kenya

  • Mahukuntan Kenya Sun Fitar Da Kakakin Madugun 'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Daga Kasar

    Mahukuntan Kenya Sun Fitar Da Kakakin Madugun 'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Daga Kasar

    Nov 04, 2016 17:45

    Gwamnatin kasar Kenya ta fitar da kakakin madugun 'yan tawayen Sudan ta kudu daga kasar, tare da mika shi ga gwamnatin Sudan ta kudu a birnin Juba.

  • Zanga-zangar  Nuna Adawa Da Cin Hanci Da Rashawa A Kasar Kenya

    Zanga-zangar Nuna Adawa Da Cin Hanci Da Rashawa A Kasar Kenya

    Nov 03, 2016 17:57

    Daruruwan Mutane Sun yi Zanga-zanga a kasar Kenya

  • Gwamnatin Kasar Kenya Ta Yanke Shawarar Fitar Da Sojojinta Daga Kasar Sudan Ta Kudu

    Gwamnatin Kasar Kenya Ta Yanke Shawarar Fitar Da Sojojinta Daga Kasar Sudan Ta Kudu

    Nov 03, 2016 09:56

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Kenya ta bayyana cewa zata fitar da sojojinta wadanda suke cikin rundunar tabbatar da zaman lafiya ta Majalisar dinkin duniya a kasar Sudan ta Kudu daga kasar.

  • Shugaban Kenya Ya Jadadda Bukatar Bunkasa Kasashen Yankin Gabashin Afrika

    Shugaban Kenya Ya Jadadda Bukatar Bunkasa Kasashen Yankin Gabashin Afrika

    Oct 31, 2016 11:05

    Shugaban kasar Kenya ya jaddada bukatar bunkasa harkar tattalin arziki da na siyasa a tsakanin kasashen yankin gabashin Afrika.

  • Kenya : An Kafa Dokar Hana Fita A Mandera

    Kenya : An Kafa Dokar Hana Fita A Mandera

    Oct 28, 2016 05:39

    Gwamnatin Kenya ta kafa dokar hana fita ta wattani biyu a yankin Mandera dake arewa maso gabashin kasar inda aka fuskanci hare-haren tsagerun Al'shabab a ranar Talata data gabata.

  • Dokar ta bace a arewa maso gabashin kasar Kenya.

    Dokar ta bace a arewa maso gabashin kasar Kenya.

    Oct 27, 2016 18:05

    Gwamnatin kasar Kenya ta sanya dokar hana shigi da fici na tsahon kwanaki 60 a garin Mandera dake arewa maso gabashin kasar

  • Kasar Kenya Zata Shiga Cikin Sahun Kasashe Masu Arzikin Man Fetur A Duniya

    Kasar Kenya Zata Shiga Cikin Sahun Kasashe Masu Arzikin Man Fetur A Duniya

    Oct 27, 2016 10:50

    Gwamnatin Kenya ta sanar da shirinta na fara fitar da man fetur zuwa kasuwannin duniya a farkon shekara mai kamawa ta 2017.

  • Akalla Mutane 12 Sun Mutu A Wani Harin Al-Shabab A Kasar Kenya

    Akalla Mutane 12 Sun Mutu A Wani Harin Al-Shabab A Kasar Kenya

    Oct 25, 2016 19:20

    Rahotanni daga kasar Kenya sun bayyana cewar alal akalla mutane 12 sun mutu kana wasu kuma sun sami raunuka sakamakon wani hari da 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Al-Shabab suka kai wani hotel a arewa masu gabashin kasar Kenya.

  • Mutane 6 Sun Mutu A Harin Da Ake Zargin ‘Yan Shabab Da Kai Shi A Kenya

    Mutane 6 Sun Mutu A Harin Da Ake Zargin ‘Yan Shabab Da Kai Shi A Kenya

    Oct 06, 2016 10:58

    Mahukunta a kasar Kenya sun bayyana cewar wasu mutane 6 sun rasa rayukansu sakamakon wani hari da ake zaton ‘yan kungiyar ta’addancin nan ta Al-Shabab ta kasar Somaliya ne suka kai a yankin arewa maso gabashin kasar Kenyan a yau Alhamis.

  • An Yanke Wa Wani Dan Kungiyar al-Shabab Zaman Kurkuku Na Shekaru 80 A Kasar Kenya.

    An Yanke Wa Wani Dan Kungiyar al-Shabab Zaman Kurkuku Na Shekaru 80 A Kasar Kenya.

    Sep 30, 2016 18:54

    An Daure Dan Kungiyar Al-Shabab shekaru 80 a gidan kurkuku

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS