Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Koriya ta arewa

  • Koriya Ta Arewa Ta Ce Babu Ja Da Baya Dangane Da Shirin Makamanta Masu Linzami

    Koriya Ta Arewa Ta Ce Babu Ja Da Baya Dangane Da Shirin Makamanta Masu Linzami

    Aug 23, 2017 05:27

    Kasar Koriya ta Arewa ta bayyana cewar babu batun ja da baya ko cimma wata yarjejeniya dangane da shirinta na ci gaba da karfafa makamanta masu linzami ba.

  • Donald Trump: Shugaban Koriya Ta Arewa Mutum Ne Mai Hikima

    Donald Trump: Shugaban Koriya Ta Arewa Mutum Ne Mai Hikima

    Aug 17, 2017 06:45

    Bayan kwashe tsawon watanni ana cacar baki da ma barazanar kai wa juna hari da manyan makamai a tsakanin gwamnatin Amurka da kuma Koriya ta arewa, shugaban kasar ta Amurka ya fito ya jinjina wa shugaban kasar Koriya ta arewa, tare da bayyana shi mutum mai hikima, sakamakon dakatar da harba makamai masu linzami da kasarsa ta shirya yi a kusa da tsibirin Guam.

  • MDD Ta Bayyana Aniyarta Na Magance Rikicin Koriya Da Ya Kunno Kai

    MDD Ta Bayyana Aniyarta Na Magance Rikicin Koriya Da Ya Kunno Kai

    Aug 17, 2017 05:37

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya bayyana cewar rikicin da a halin yanzu ya kunno kai a tsibirin Koriya wani rikici ne maras tamka tsawon shekarun da suka gabata, don haka MDD a shirye take ta shigo don magance rikicin.

  • Pyongyang Ta Soke Shirin Harba Makami Mai Linzami Zuwa Amurka

    Pyongyang Ta Soke Shirin Harba Makami Mai Linzami Zuwa Amurka

    Aug 15, 2017 06:24

    Shugaban Koriya ta Arewa Kim Jong-Un ya ce ya dan tsaida shirinsa na harba makami mai linzami zuwa tsibirin Guam na Amurka dake yankin Pacifique.

  • Rasha Ta Damu Kan Rikicin Amurka Da Koriya Ta Arewa

    Rasha Ta Damu Kan Rikicin Amurka Da Koriya Ta Arewa

    Aug 11, 2017 15:07

    Kasar Rasha ta ce ta damu sosai akan rikicin kasashen Amurka da Koriya ta Arewa, wanda ta ce akwai barazana ta yin amfani da karfi sosai a cikin rikicin.

  • Koria Ta Arewa Ta Yi Watsi Da Barazanar Trump Sannan Ta Bayyana Shirin Kaiwa Sojojin Amurka Hari A Guam

    Koria Ta Arewa Ta Yi Watsi Da Barazanar Trump Sannan Ta Bayyana Shirin Kaiwa Sojojin Amurka Hari A Guam

    Aug 10, 2017 06:46

    Gwamtanin koriya ta Arewa ta yi watsi da barazanar shugaban Amurka Donal Trump na barin wutan da duniya bata taba gani ba a kanta, ta kuma kara fayyace shirinta ta cilla makaman masu linzami kan sansanin sojojin Amurka mafi girma na Guam a kasar Japan.

  • Trump: Koriya Ta Arewa Za Ta Fuskanci Matsananci Fushi Daga Amurka

    Trump: Koriya Ta Arewa Za Ta Fuskanci Matsananci Fushi Daga Amurka

    Aug 09, 2017 16:38

    Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi barazanar cewa, idan Koriya ta arewa ta ci gab ada yin barazana a kan Amurka, to tabbas za ta fuskanci fushi da wuta daga Amurka, da duniya bata taba ganin irinsu.

  • Trump : Ban Lamunta Da Yadda China Ba Ta Tsawatawa Koriya Ta Arewa Ba

    Trump : Ban Lamunta Da Yadda China Ba Ta Tsawatawa Koriya Ta Arewa Ba

    Jul 30, 2017 06:20

    Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce ba zai lamunta ko kadan ba da yadda kasar China bata daukar wani ba mataki ba kan Koriya ta Arewa.

  • EU Ta Damu Kan Kakabawa Rasha Takunkumi

    EU Ta Damu Kan Kakabawa Rasha Takunkumi

    Jul 26, 2017 15:51

    Kungiyar tarayya turai ta nuna damuwa akan sabbin takunkumin da Amurka ta kakabawa kasar Rasha.

  • China Ta Nuna Adawa Na Daukan Matakin Soja A Kan Kasar Koriya Ta Arewa

    China Ta Nuna Adawa Na Daukan Matakin Soja A Kan Kasar Koriya Ta Arewa

    Jul 06, 2017 06:29

    Wakilin China a MDD ya nuna adawa dangane da daukar matakin Soja kan kasar Koriya ta Arewa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS