Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kwamitin tsaro

  • SHARHI : Damuwar MDD, Kan Kasa Aiwatar Da yarjejeniyar Zaman Lafiya A Mali

    SHARHI : Damuwar MDD, Kan Kasa Aiwatar Da yarjejeniyar Zaman Lafiya A Mali

    Jan 17, 2019 03:44

    Kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya, ya nuna matukar damuwarsa akan tsaikon da ake fuskanta wajen aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiya 2015 da aka cimma tsakanin bangarori a kasar Mali.

  • Mali : MDD, Ta Damu Kan Kasa Aiwatar Da yarjejeniyar Zaman Lafiya

    Mali : MDD, Ta Damu Kan Kasa Aiwatar Da yarjejeniyar Zaman Lafiya

    Jan 17, 2019 03:41

    Kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya, ya nuna matukar damuwarsa akan tsaikon da ake fuskanta wajen aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiya 2015 da aka cimma tsakanin bangarori a kasar Mali.

  • Komitin Tsaro Na MDD Ya Fara Zama Kan Yerjejeniyar Nukliyar Kasar Iran.

    Komitin Tsaro Na MDD Ya Fara Zama Kan Yerjejeniyar Nukliyar Kasar Iran.

    Dec 12, 2018 19:17

    A dazu-dazun nan ne komitin tsaro na MDD ya fara zama don sauraron rahoton dangane da yerjejeniyar Nukliyar kasar Iran, wacce kudurin MDD ta 2231 ta maida ita doka.

  • Ivory Coast Ta Karbi Shugabancin Kwamitin Tsaron MDD

    Ivory Coast Ta Karbi Shugabancin Kwamitin Tsaron MDD

    Dec 04, 2018 04:43

    Kasar Ivory Coast, ta karbi shugabancin karba-karba na kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya, na watan Disamban nan.

  • Amurka Na Kokarin Yin Kafar Ungulu Ga Shirin Tsagaita Wutan Kasar Yemen A Kwamitin Tsaro

    Amurka Na Kokarin Yin Kafar Ungulu Ga Shirin Tsagaita Wutan Kasar Yemen A Kwamitin Tsaro

    Nov 28, 2018 17:29

    Amurka ta bukaci Kwamitin Tsaron MDD da ya dakatar da wani daftarin kudurin da aka gabatar da zai bukaci a gaggauta tsagaita wuta da cimma yarjejeniya a kasar Yemen, abin da ake ganinsa a matsayin kokarin Amurka na yin kafar ungulu ga kokarin da kasashen duniya suke yi wajen dakatar da wuce gona da irin Saudiyya a kan kasar Yemen din.

  • Kasar Jamus Na Son Ganin An Yi Wa Kwamitin Tsaro Kwaskwarima

    Kasar Jamus Na Son Ganin An Yi Wa Kwamitin Tsaro Kwaskwarima

    Nov 27, 2018 06:43

    Ministan harkokin wajen kasar Jamus Heiko Maas ne ya bayyana cewa: Al'murran duniya sun shiga cikin rudadin da tsarin kwamitin tsaro na yanzu ba zai iya warware shi ba

  • Masu Rikici A Yemen Sun Amince Shiga Shirin Samar Da Zaman Lafiya

    Masu Rikici A Yemen Sun Amince Shiga Shirin Samar Da Zaman Lafiya

    Nov 19, 2018 16:44

    Bangarorin dake rikici a Yemen, sun sanar da amince wa da shirin tattaunawa na Majalisar Dinkin Duniya domin samar da zaman lafiya a kasar.

  • Biritaniya Ta Gabatar da Daftarin Kudirin Dakatar Da Bude Wuta A Yemen

    Biritaniya Ta Gabatar da Daftarin Kudirin Dakatar Da Bude Wuta A Yemen

    Nov 19, 2018 15:58

    Biritaniya ta gabatar wa kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya, da wani daftarin kudiri kan dakatar da bude wuta da yadda za a samu kai kayan agaji ga al'ummar kasar Yemen.

  • Kwamitin Tsaro Na Shirin Dage Takunkumin Da Ya Sanya Wa Kasar Eritrea

    Kwamitin Tsaro Na Shirin Dage Takunkumin Da Ya Sanya Wa Kasar Eritrea

    Nov 06, 2018 05:24

    Kwamitin tsaron MDD yana shirin dage wa kasar Eritrea takunkumin da ya kakaba mata sakamakon sulhun da suka cimma da kasar Ethiopia duk kuwa da cewa wasu membobin kwamitin suna ganin a ci gaba da matsa wa kasar lamba wajen ganin an kawo karshen rikicin da ke tsakanin kasashen biyu.

  • MDD Ta Bukaci Kara Wa'adin Raba Kayayyakin Jin Kai A Siriya

    MDD Ta Bukaci Kara Wa'adin Raba Kayayyakin Jin Kai A Siriya

    Oct 30, 2018 06:17

    Mataimakin babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya kan harkokin raba kayayyakin jin kai a Siriya ya bukaci kara lokacin raba kayayyakin jin kai ga fararen hula a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS