Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

libiya

  • Kasar Chadi Ta Yanke Huldar Jakadancinta Da Kasar Katar

    Kasar Chadi Ta Yanke Huldar Jakadancinta Da Kasar Katar

    Aug 24, 2017 04:48

    A jiya laraba ne ma'aikatar harkokin wajen kasar ta Chadi ta sanar da yanke huldar jakadanci da kasar Katar, tare da bai wa jami'an diplomasiyar kasar kwanaki 10 da su fice daga kasar.

  • Yan Kungiyar Ta'addanci Ta Da'ish Sun Fille Kawunan Mutane 11 A Kasar Libiya

    Yan Kungiyar Ta'addanci Ta Da'ish Sun Fille Kawunan Mutane 11 A Kasar Libiya

    Aug 23, 2017 14:32

    Wasu gungun 'yan bindiga sun kai hari kan wani wajen binciken ababan hawa a yankin kudancin birnin Tripoli fadar mulkin kasar Libiya, inda suka fille kawunan mutane 11 kuma 9 daga cikinsu sojojin gwamnatin kasar.

  • Har Yanzu Babu Labarin Tsohon Priministan Libya Wanda Ya Bata Tun Makon Jiya

    Har Yanzu Babu Labarin Tsohon Priministan Libya Wanda Ya Bata Tun Makon Jiya

    Aug 22, 2017 02:04

    Labaran da suke fitowa daga kasar Libya sun bayyana cewa, har yanzun babu labarin Ali Zeedan tsohon Priministan kasar mako guda bayan bacewarsa.

  • An Tusa Keyar 'Yan Najeriya 135 Daga Libiya

    An Tusa Keyar 'Yan Najeriya 135 Daga Libiya

    Aug 18, 2017 06:30

    Mahukuntan Libiya sun tusa keyar 'yan Najeriya 135 zuwa gida karkashin shirin nan na mayar da bakin haure zuwa kasashensu na asali.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Warware Rikicin Kasar Libiya Ta Hanyar Lumana

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Warware Rikicin Kasar Libiya Ta Hanyar Lumana

    Aug 16, 2017 07:19

    Wakilin babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya na musamman a kasar Libiya ya jaddada wajabcin ci gaba da tuntubar juna a tsakanin bangarorin siyasar Libiya da nufin wanzar da zaman lafiya da sulhu a kasar.

  • Wasu 'Yan Bindiga Sun Sace Tsohon Fira Ministan Kasar Libiya Ali Zeidan

    Wasu 'Yan Bindiga Sun Sace Tsohon Fira Ministan Kasar Libiya Ali Zeidan

    Aug 14, 2017 07:15

    Jaridar Herald ta kasar Libiya ta watsa labarin cewa: Wasu gungun 'yan bindiga sun kai farmaki wani otel da ke birnin Tripoli fadar mulkin kasar Libiya, inda suka yi awungaba da Ali Zeidan tsohon fira ministan kasar.

  • Gwamnatin Kasar Libya Ta Bukaci Kudade Daga Tarayyar Turai Don Yaki Da Kwararar Baki

    Gwamnatin Kasar Libya Ta Bukaci Kudade Daga Tarayyar Turai Don Yaki Da Kwararar Baki

    Aug 12, 2017 13:15

    Babban komandan rundunar sojojin kasar Libya Janar Halifa Haftar ya yi kira ga tarayyar Turai da ta ware kasasfin kudi mai yawa don yaki da kwararan bakin haure zuwa nahiyar daga kasar Libya.

  • Libya Ta Hana Jirajen Ruwan Kasashen Waje, Shiga Cikin Iyakokinta NA Ruwa.

    Libya Ta Hana Jirajen Ruwan Kasashen Waje, Shiga Cikin Iyakokinta NA Ruwa.

    Aug 12, 2017 04:48

    Kwamandan rundunar sojan ruwa kasar Libiya a Tripoli ya ce, ba za su taba bada izini ga jiragen ruwa na waje da su shiga cikin iyakar ruwan kasar ba.

  • Unicef Tayi gargadi Game Da Yanayin Kananen Yara A Libiya

    Unicef Tayi gargadi Game Da Yanayin Kananen Yara A Libiya

    Aug 10, 2017 14:32

    Asusun yara na MDD wato Unicef ya bayyana cewa sama da rabin miliyan ne na kananen yaran libiya ke bukatar taimakon gaggawa

  • Sojojin Libya Sun Kame' Yan Kungiyar  Ta'addanci Ta Da'esh  Su 7

    Sojojin Libya Sun Kame' Yan Kungiyar Ta'addanci Ta Da'esh Su 7

    Aug 10, 2017 07:55

    Jami'in sojojin Libya janar Mahmud Sharif al-Hashimy ne ya sanar da kame 'yan kungiyar ta Da'esh, a jiya laraba a garin Sabha da ke kudancin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS