-
Libya: Gargadi Akan sakin Tsofaffin Jami'an Gwamnatin Ghaddafi Da Ake Tsare Da Su
Jun 12, 2017 14:33Majalisar Wakilan Kasar Libya ta yi gargadi akan sakin tsoffin jami'an gwamnatin Mu'ammar Ghaddafi.
-
An Saki Saiful Islam Dan Tsohon Shugaban Kasar Liya Daga Kurkuku
Jun 11, 2017 02:15Kafafen yada labarai na kasashen Larabawa da dama sun bada labarin cewa Saiful Islam dan tsohon shugaban kasar libya ya kubuta daga hannun wadanda suke tsare da shi a garin zantan yammacin birnin Tripoli.
-
Kasashen Masar Da Libiya Sun Shiga Cikin Sahun Kasashen Da Suka Yanke Alakarsu Ta Jakadanci Da Qatar
Jun 05, 2017 14:37Bayan da wasu kasashen Larabawan yankin tekun Pasha suka dauki matakin yanke alakar jakadancinsu da kasar Qatar, kasashen Masar da Libiya ma sun rufa musu baya.
-
Ana Ci Gaba Da Yin Luguden Wuta Kan Sansanonin Yan Ta'adda A Gabacin Kasar Libya
Jun 02, 2017 04:19Rundunar sojojin sama na kasar Libya ta bada sanarwan cewa ta kai hare haren a kan sansanonin yan ta'adda a kudancin kasar tare da tallafin rundunar sojojin sama na kasar Masar.
-
Yan Siyasa Da Kungiyoyin Fararen Hula A Libiya Sun Bukaci Hukunta Kwamandan Rundunar Sojin Kasar
Jun 01, 2017 14:53Wasu kungiyoyin fararen hula da 'yan siyasar Libiya sun bukaci daukan matakin hukunta kwamandan rundunar sojin kasar kan hadin kan da ya bai wa gwamnatin Masar wajen keta hurumin kasar ta Libiya.
-
Ana Ci Gaba Da Kokarin Warware Rikicin Kasar Libya Ta Hanyar Tattaunawa
Jun 01, 2017 07:19Priministan rikon kwarya na gwamnatin hadin kan kasar libya ya tattauna da tawagar tarayyar Afrika ta musamman kan yadda za'a warware rikicin kasar ta hanyar tattaunawa.
-
Rundunar Tsaron Masar Ta Tsaurara Matakan tsaro A Kan Iyakar Kasarta
May 28, 2017 14:45Rundunar tsaron Masar ta tsaurara matakan tsaro a kan iyakar kasarta da kasashen Libiya da Sudan.
-
An Bukaci Kawo Karshen Yakin Cikin Gida A Kasar Libya
May 28, 2017 00:44Kasashen da suke makobtaka da kasar Libya sun bukaci taimakon kungiyar kasashe 7 mafi karfin tattalin arziki a duniya da su taimaka wajen kawo karshen rikicin cikin gida na kasar Libya.
-
Jiragen Yakin Masar Sun Kai Hari Sansanin 'Yan Ta'adda A Libiya
May 27, 2017 01:56Bayan Harin da wasu 'yan ta'adda suka kaiwa mabiya addinin Kirista a jihar Minya na kasar Masar, Sojojin saman kasar Sun yi lugudar wuta kan wuraren 'yan ta'adda a Libiya.
-
'Yan Sandan Libiya Sun Kama Mahaifin Wanda Ya Kai Harin Ta'addanci Manchester
May 25, 2017 13:38'Yan Sandan kasar Libya sun kama mahaifin matashin da ake zargi da kai harin ta'addanci cibiyar raye-raye ta Manchester Arena da ke birnin Manchester na kasar Ingila da yayi sanadiyyar mutuwar mutane 22 da raunana wasu da dama.