-
Libya: Masu Dauke Da Makamai Na Shirin Kwace Ma'aikatu Uku Na Gwamnati
Jan 13, 2017 02:16Gwamnatin Hadin Kan kasar Libya ta ce wasu masu dauke da makamai suna shirin kwace ma'aikatu uku a birnin Tripoli.
-
An soki Hakin Kasashen Larabawa Akan Halin Ko In Kula Da Su ke Nunawa Akan Kasar Libya.
Jan 11, 2017 15:42An Soli Halin Ko In Kula na kasashen larabawa akan kasar libya
-
Libya Ta Gayyaci Jami'an Sojin Kasar Rasha Zuwa Tripoli
Jan 10, 2017 08:35Gwamnatin hadaka ta kasar Libya ta gayyaci wasu daga cikin manyan jami'an sojin kasar Rashar zuwa Tripoli, domin taimaka ma kasar Libya da shawarwari da kuma dubaru na yaki da 'yan ta'adda.
-
Italiya Ta Sanar Da Sake Bude Offishin Jakadancinta A Libya
Jan 10, 2017 03:04Kasar Italiya ta sanar da sake bude offishin jakadancinta a Libiya, bayan rufe offishin a shekara ta 2015 kamar sauren kasashen yamma saboda matsalar tsaro.
-
Wakilin Musamman Na MDD Ya Ziyarci Libya
Jan 09, 2017 07:25Wakilin musamman na sakatare-janar na MDD, kana shugaban tawagar wanzar da zaman lafiya ta MDD a Libya wato UNSMIL, Mista Martin Kobler, ya isa Tripoli, fadar mulkin kasar, inda ya yi shawarwari tare da firaministan gwamnatin hadaka ta kasar Libya Fayes al-Sarraj.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Ce Dole Ne A Warware Rikicin Libya A Cikin 2017
Jan 08, 2017 12:15Babban manzon musamman na majalisar dinkin duniya mai shiga tsakani kan rikicin kasar Libya ya bayyana cewa, shekara ta 2017 shekara ta kawo akrshen rikcin kasar Libya.
-
Chadi Ta Rufe Iyakokinta Da Kasar Libya
Jan 06, 2017 01:47Gwamnatin kasar Chadi ta sanar da rufe iyakokinta da kasar Libya, domin kaucewa kwararowar 'yan ta'adda daga Libya zuwa cikin kasarta.
-
Libya: Halifa Haftar Ya Ki Yin Sulhu Da Gwamnatin Hadin Kan Kasa.
Jan 05, 2017 03:53Kwamandan sojojin kasar ta Libya a gabacin kasar ya yi watsi da duk wani yunkurin sulhu da gwamnatin hadin kan kasa.
-
Mataimakin Shugaban Kasa Ta Gwamnatin Hadin Kan Kasar Libya Ya Ajiye Mukaminsa.
Jan 03, 2017 03:53Mataimakin shugaban Kasa ta gwamnatin hadin kan kasa a kasar Libya ya ajiye mukaminsa, a jiya Litinin ya kuma bukaci afwa daga mutanen kasar kan kurakuran da ya aikata.
-
An bukaci Sulhu a tsakanin 'yan kasar Libiya
Dec 18, 2016 14:47Manzon Majalisar Dinkin Duniya na musaman kan kasar Libiya ya bukaci dukkanin bangarorin Siyasar kasar da su yi sulhu a tsakaninsu.