Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

libiya

  • Sojojin Kasar Libya Sun Sami Ci Gaba A Yakin Da Suke Fafatawa Da Daesh A Birnin Sirt

    Sojojin Kasar Libya Sun Sami Ci Gaba A Yakin Da Suke Fafatawa Da Daesh A Birnin Sirt

    Oct 10, 2016 08:17

    Gwamnatin hadin kan kasa ta kasar Libya wacce kuma take samun goyon bayan majalisar dinkin duniya tana samun ci gaba a yakin da take fafatawa da Daesh a birnin Sirt na bakin ruwa.

  • Gwamnatin Kasar Libya Ta Ki Amincewa Da Kafa Sansanin Yan Gudun Hijira Zuwa Turai A Cikin Kasarta

    Gwamnatin Kasar Libya Ta Ki Amincewa Da Kafa Sansanin Yan Gudun Hijira Zuwa Turai A Cikin Kasarta

    Oct 06, 2016 12:36

    Ministan harkokin wajen kasar Libya Tahar Sayyalah ya bada sanarwan cewa gwamnatin kasar ba zata amincewa kasashen turai su kafa sansanin yan gudun hijira zuwa kasashen na Turai cikin kasarsa ba.

  • Kasar  Rasha Ta Yi Tayin Shiga Tsakani Don Magance Rikicin Kasar Libiya

    Kasar Rasha Ta Yi Tayin Shiga Tsakani Don Magance Rikicin Kasar Libiya

    Oct 05, 2016 07:29

    A karon farko kasar Rasha ta yi tayin shiga tsakani a tattaunawar sulhu tsakanin bangarorin da ba sa ga maciji da juna na kasar Libiya da nufin kawo karshen rikicin kasar da ya ki ci ya ki cinyewa.

  • Rikicin Kasar Libiya Yana Ci Gaba Da Lashe Rayukan fararen Hula

    Rikicin Kasar Libiya Yana Ci Gaba Da Lashe Rayukan fararen Hula

    Oct 05, 2016 02:22

    Hari da makami mai linzami ya yi sanadiyyar mutuwar fararen hula akalla uku tare da jikkata wasu goma sha biyu na daban a garin Benghazi da ke arewacin kasar Libiya.

  • Sojojin Libiya Sun Kashe 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish Fiye Da 80 A Garin Sirt Na Kasar

    Sojojin Libiya Sun Kashe 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish Fiye Da 80 A Garin Sirt Na Kasar

    Oct 03, 2016 11:35

    Sojojin gwamnatin hadin kan kasa sun samu nasarar halaka 'yan ta'addan kungiyar Da'ish fiye da 80 a wani dauki ba dadi tsakanin bangarorin biyu a garin Sirt.

  • Libiya : Anyi Gumurzu Tsakanin (IS) Da Sojoji A Sirte

    Libiya : Anyi Gumurzu Tsakanin (IS) Da Sojoji A Sirte

    Oct 02, 2016 14:32

    Rahotanni daga Libiya na cewa sojojin kasar takwas ne suka rasa rayukansu a yayin wani gumurzu tsakaninsu da mayakan (IS) a birnin Sirte dake zamen sansanin 'yan ta'addan na Da'esh.

  • EU Ta Tsawaita Takunkuminta Ga Kakakin Majalisar Libiya

    EU Ta Tsawaita Takunkuminta Ga Kakakin Majalisar Libiya

    Oct 01, 2016 07:12

    Kungiyar tarayya turai (EU) ta tsawaita takunkumin data kakabawa wasu manyan jami'an Libiya su guda uku ciki har da kakakin majalisar dokokin Tobruk, Aguila Saleh, bisa zarginsu da kawo cikas ga yunkurin samar da zamen lafiya a wannan kasa.

  • An fara fitar da Man Fetur Daga Gabar Ruwan Ra'as Lanuf f Na Kasar Libya

    An fara fitar da Man Fetur Daga Gabar Ruwan Ra'as Lanuf f Na Kasar Libya

    Sep 22, 2016 15:37

    Bayan shekara daya daga tsaikon da aka samu an ci gaba da fitar da man fetur daga Ra'as Lanuf.

  • An Gudanar Da Zanga-Zangar Goyon Bayan Halifa Haftar A Kasar Libiya

    An Gudanar Da Zanga-Zangar Goyon Bayan Halifa Haftar A Kasar Libiya

    Sep 17, 2016 06:19

    Rahotanni daga kasar Libiya sun bayyana cewar al'ummar kasar sun gudanar da wata zanga-zangar nuna goyon bayansu ga sojojin kasar da suke gabashin kasar karkashin jagoranci Janar Halifa Haftar da kuma nuna rashin amincewarsu da tsoma bakin kasashen waje cikin harkokin cikin gidan kasar.

  • An Kame Daya Daga Cikin Kwamandojin Da'esh A Libya

    An Kame Daya Daga Cikin Kwamandojin Da'esh A Libya

    Sep 16, 2016 14:27

    An Kame Rabi'u Hussain al-Hawary, kwamandan Da'esh a kasar Libya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS