-
Kafanin Man Fetur Na Kasar Libya Ya Bayyana Cewa Za'a Fara Sayar Da Mai A Yankin Hilale Naft
Sep 16, 2016 00:28Kamfanin haka da sarrafa man fetur na lasar Libya ya bayyana cewa nan ba da dadewa ba za'a fara hakar man fetur a yankin Hilale Naf na gabacin kasar.
-
Khalifa Haftar Ya Fayyace Dalilin Mamaye Cibiyoyin Man Fetur Na Kasar Libiya
Sep 14, 2016 12:15Kwamandan rundunar sojin gwamnatin Libiya da ke gabashin kasar Khalifa Haftar ya yi suka kan damuwar da kasashen yammacin Turai suka nuna dangane da mamaye cibiyoyin man fetur na kasar Libiya da sojoji masu masa biyayya suka yi.
-
Libiya:Bukatar kasashen Turan na ficewa daga tashoshin jiragen ruwa da ake fidda danyen mai a kasar.
Sep 13, 2016 01:20Amurka da kasashe biyar na Turai sun bukaci Dakarun Khalifa Haftar da su ja da baya daga tashoshin jiragen ruwa da ake fidda danyen mai a kasar Libiya
-
Sojojin Halifa Haftar Sun Kwace Tashar Sayar Da Danyen Man Fetur Na Ukku A Gabancin Kasar Libya
Sep 12, 2016 14:27Dakarun sojojin kasar Libya masu goyon bayan Janar Halifa Haftar sun kwace iko da tashar jiragen ruwa inda ake saida danyen man fitur na ukku daga gabacin kasar a yau.
-
Dakarun Khalifa Haftar sun kai hari a tashoshin Man fetur din kasar
Sep 11, 2016 12:15Sojojin dake biyayya ga Khalifa Haftar sun fara kai a tsibiran yankin Hilal mai arzikin Man fetur
-
Wata Mota shake da Bama-bamai ta tarwatse a birnin Tripoli
Sep 08, 2016 06:20Majiyar tsaron Libiya ta sanar da tarwatsewar wata Mota shake da Bama-bamai a kusa da Ma'aikatar harakokin wajen kasar dake birnin Tripoli.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Ce An Yi Fasa Korin Miliyoyin Makamai Zuwa Kasar Libya
Sep 05, 2016 07:35Jakadan majalisar dinkin duniya a kasar Libya ya bayyana cewa an yi fasa korin makamai da kayakin soje miliyon 26 zuwa kasar Libya.
-
Libya: Ci gaba da Fada Tsakanin Sojoji Da "Yan ta'adda A Birnin Sirt
Sep 04, 2016 14:28Fada Na ci gaba da 'yan ta'adda a garin Sirt
-
Wakilan MDD sun gana da magabatan Gwamnatin Aljeriya kan rikicin Libiya
Sep 04, 2016 01:17Wakilin MDD na musaman kan kasar Libiya ya gana da jami'an Ma'aikatar harakokin wajen Aljeriya kan rikicin Libiya
-
Mayakan Daesh A Kasar Libya Suna Amfani Da Fararen Hula A Matsayin Garkuwa
Sep 03, 2016 08:35Majiyar sojojin kasar Libya ta bayyana cewa mayakan kungiyar Daesh a birnin Bengazi daga gabacin kasar suna amfani da fararen hula a matsayin garkuwa a yankunan da suke iko da su a birnin.