-
MDD Ta Yi Gargadi Game Da Cin Zarafin Sojojin Faransa A Mali
Nov 08, 2017 18:12Mataimakin babban saktaren MDD a hukumar kare hakin bil-adama yayi gargadi game da cin zarafin da sojojin kasar faransa ke yi bisa da'awar yaki da ta'addancin a kasar Mali.
-
Wani Bom Ya Tarwatse A Yankin Mopti Da Ke Tsakiyar Kasar Mali
Nov 01, 2017 12:03Majiyar sojin Mali ta sanar da cewa: Wani bom ya tarwatse a kan hanyar shigewar tawagar wakilin babban kotun kolin kasar a yankin Mopti da ke tsakiyar kasar ta Mali.
-
Jirgin Saman Yakin Faransa Ya Yi Luguden Wuta Kan Sojojin Mali Bisa Kuskure
Oct 30, 2017 11:46Rundunar sojin Mali ta sanar da cewa: Jirgin saman yakin Faransa ya yi luguden wuta kan sojojin Mali bisa kuskure a shiyar arewacin kasar Mali.
-
Mali: "Yan ta'adda Sun Kai Hari A Garin Soumpi
Oct 27, 2017 06:30Ma'aikatar tsaron kasar Mali ta fitar da sanarwa da ta tabbatar da kai harin a tsakiyar kasar da wata kungiya mai alaka da alka'ida ta yi.
-
Harin Ta'addanci Ya Lashe Rayukan Sojojin Mali A Yankin Da Ke Tsakiyar Kasar
Oct 26, 2017 18:50Ma'aikatar tsaron Mali ta sanar da cewa: Wasu gungun 'yan ta'adda sun kaddamar da hari kan sojojin kasar a kauyen Soumpi da ke shiyar tsakiyar kasar, inda suka kashe sojojin akalla biyu.
-
Mali: An yi Zanga-zangar Kin Jinin Ci Gaba Da Zaman Sojojin Faransa.
Oct 10, 2017 19:12Mazauna yankin Kidal da ke arewacin kasar ta Mali sun nuna kin amincewarsu da zaman sojojin Faransa a yankin.
-
Daruruwan Mata A Mali Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Neman Ficewar Sojojin Faransa Daga Kasar
Oct 03, 2017 18:59Mata a garin Kidel da ke arewacin kasar Mali sun gudanar da zanga-zangar lumana suna neman ficewar sojojin Faransa daga cikin kasarsu.
-
An Kashe Wasu Dakarun MDD Uku A Arewacin Mali
Sep 24, 2017 14:47Rahotanni daga Mali na cewa a kalla sojojin Majalisar Dinkin Duniya uku ne suka rasa rayukansu a wani hari da aka kai ma tawagar da wani abu mai fashewa a arewacin kasar.
-
Ran Gadin Shugaban Kasar Mali A Yankin Sahel Kan Yaki Da Ta'addanci
Sep 14, 2017 05:54A ziyara da ya kai kasashen Nijar da Chadi shugaba Ibrahim Bubakar Keita na Mali ya jaddada wajabcin kafa rundinar hadin gwiwa ta kasashen yankin Sahel don yaki da ta'addanci.
-
An Kaddamar Da Ofishin Rundinar Hadin Gwiwa Ta G5 Sahel
Sep 10, 2017 10:54A wani mataki dake zamen ci gaba a yunkurin kafa rundinar hadin gwiwa ta yaki da ta'addanci a yankin Sahel, shugaba Ibrahim Bubakar Keita na Mali ya kaddamar da ofishin da zai jagoranci ayyukan kungiyar.