Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masar

  • Masar Da Habasha Za Su Warware Takaddamar Da Ke Tsakaninsu

    Masar Da Habasha Za Su Warware Takaddamar Da Ke Tsakaninsu

    Apr 20, 2017 13:17

    Mahukuntan masar da Habasha sun jadda cewa za su shawo kan matsalolin da ke tsakaninsu da suke da alaka da batun gina katafariyar madatsar ruwa ta al-nahdah da kasar ta Habasha ke yi, inda Masar ke ganin hakan a matsayin wata babbar matsala a gare ta.

  • Yansanda A Kasar Masar Sun Kashe Mutumin Da Ake Tuhuma Da Kai Hari Kusa Da Wani Coki A Kasar

    Yansanda A Kasar Masar Sun Kashe Mutumin Da Ake Tuhuma Da Kai Hari Kusa Da Wani Coki A Kasar

    Apr 20, 2017 10:33

    Majiyar yan sanda a kasar Masar ta bayyana cewa yansandan sun kashe wani mutum wanda ake tsammani yana da hannu a cikin harin ta'addanci da aka kai a kusa da wani coci a yankin Sina wanda ya kai ga mutuwar dansada guda da kuma raunata wasu ukku.

  • Jami'an Tsaron Masar Sun Kama Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Yankunan Kasar

    Jami'an Tsaron Masar Sun Kama Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Yankunan Kasar

    Apr 17, 2017 01:18

    Jami'an tsaron Masar sun yi nasarar kama wasu gungun 'yan ta'adda da suke shirye-shiryen kaddamar da hare-haren wuce gona da iri kan cibiyoyin gwamnati da wajajen bautan mabiya addinin Kirista a kasar.

  • Tsiraru Kiristoci A Masar Suna Gudanar Da Bukukuwan Esta Cikin Zullumi Da Tsoro

    Tsiraru Kiristoci A Masar Suna Gudanar Da Bukukuwan Esta Cikin Zullumi Da Tsoro

    Apr 16, 2017 14:42

    Kiridtoci tsiraru a kasar Masar suna gudanar da bukukuwan Ester a cikin fargaba bayan harin ta'addancin da ya halaka mutane 45 a ranar Lahadin da ta gabata

  • Masar : An Daure Tsohon Minista Shekara 7 A Gidan Yari

    Masar : An Daure Tsohon Minista Shekara 7 A Gidan Yari

    Apr 15, 2017 10:12

    Wata Kotu a Masar ta yankewa tsohon ministan cikin gidan kasar, Habib al-Adly, hukuncin zamen gidan yari na shekara bakwai bisa samunsa da laifin cin hanci da rashawa.

  • Masar Ta Bukaci Hadin Kan Duniya A Fagen Warware Rikici Da Tashe-Tashen Hankula

    Masar Ta Bukaci Hadin Kan Duniya A Fagen Warware Rikici Da Tashe-Tashen Hankula

    Apr 13, 2017 06:45

    Ministan harkokin wajen kasar Masar ya bayyana cewa: Matsalolin ayyukan ta'addanci da rikici da suke ci gaba da addabar al'ummomi suna bukatar hadin kan duniya domin samun nasarar warware su.

  • Masar : An Tantance Maharin Cocin Alexandri

    Masar : An Tantance Maharin Cocin Alexandri

    Apr 13, 2017 01:24

    Ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Masar ta ce ta gano mutumin da ake zargin shine ya shirya harin kunar bakin wake wanda ya kashe kansa a cocin KIfdawa ta Saint Mark a Alexandria, harin da yayi sanadiyyar mutuwar mutane 17.

  • Masar Ta yi Suka Ga Kasashen Da Su Ke Kare 'Yan ta'adda.

    Masar Ta yi Suka Ga Kasashen Da Su Ke Kare 'Yan ta'adda.

    Apr 12, 2017 14:32

    Pira ministan Masar Sharif Isma'ila ya ce; Harin ta'addanci na karshe da aka kai a kasar da akwai hannun wasu kasashen waje.

  • Majalisar Dokokin Masar Ta Amince Da Kafa Dokar Ta Baci A Kasar

    Majalisar Dokokin Masar Ta Amince Da Kafa Dokar Ta Baci A Kasar

    Apr 11, 2017 14:31

    Majalisar dokokin kasar Masar ta amince da kafa doka ta baci a kasar na tsawon wattannin ukku bayan harin ta'addancin da aka kai kan wasu wuraren bauta na kiristoci a ranar lahadin da ta gabata.

  • Majalisar Dokokin Masar Ta Amince Da Bukatar Yin Gyarar Fuska Dokar Yaki Da Ta'addanci A Kasar

    Majalisar Dokokin Masar Ta Amince Da Bukatar Yin Gyarar Fuska Dokar Yaki Da Ta'addanci A Kasar

    Apr 11, 2017 05:54

    Majalisar Dokokin Masar ta kada kuri'ar amincewa da daftarin kudurin neman aiwatar da gyare-gyare a dokokin da suka shafi yaki da ayyukan ta'addanci a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS