Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

NATO

  • Amurka Ta Bukaci Kara Aiko Da Sojoji Dubu Zuwa Kasar Afganistan

    Amurka Ta Bukaci Kara Aiko Da Sojoji Dubu Zuwa Kasar Afganistan

    Oct 05, 2017 16:54

    Sabon jakadan Amurka a kungiyar tsaro ta NATO ya bayyana cewa gwamnatin kasarsa ta gabatarwa kungiyar bukatar kara sojojinta dubu guda a kasar Afganisatan

  • NATO:Ya Zama Wajibi A Kara Matsin Lamba Ga Kasar Korea Ta Arewa

    NATO:Ya Zama Wajibi A Kara Matsin Lamba Ga Kasar Korea Ta Arewa

    Sep 07, 2017 06:35

    Kungiyar tsaro ta NATO ta bukaci ayi karin matsin lamba ga kasar korea ta arewa.

  • Kungiyar Tsaro Ta NATO Ta Yi Allah Wadai Da Gwajin Makaman Kare Dangi Na Koriya Ta Arewa

    Kungiyar Tsaro Ta NATO Ta Yi Allah Wadai Da Gwajin Makaman Kare Dangi Na Koriya Ta Arewa

    Sep 04, 2017 19:11

    Babban sakatarin kungiyar tsaro ta NATO Jens stoltenberg ya yi Allah Wadai da gwajin makaman Nukiliya wanda kasar Koreya ta Arewa ta gudanar a jiya Lahadi

  • Kungiyar NATO Ta Yi Allawadai Da Gwajin Makaman Kare Dangi Da Koriya Ta Arewa Tayi

    Kungiyar NATO Ta Yi Allawadai Da Gwajin Makaman Kare Dangi Da Koriya Ta Arewa Tayi

    Sep 03, 2017 18:54

    Sakatare Janar na kungiyar tsaron NATO yayi Allah wadai da gwajin makaman kare dangin da kasar Koriya ta arewa ta yi

  • Kungiyar NATO Za Ta Shiga Kawancen Yaki Da IS

    Kungiyar NATO Za Ta Shiga Kawancen Yaki Da IS

    May 25, 2017 11:16

    Kungiyar tsaro ta NATO ta ce za ta shiga kawancen kasa da kasa na yaki da kungiyar 'yan ta'adda ta IS, aman ba zata shiga yaki ba kai tsaye.

  • Kungiyar Tsaro Ta NATO Ta Musanta Batun Cewa Tana Gasa Da Kasar Rasha Kan Mallakar Makamai

    Kungiyar Tsaro Ta NATO Ta Musanta Batun Cewa Tana Gasa Da Kasar Rasha Kan Mallakar Makamai

    Feb 17, 2017 04:00

    Babban sakataren kungiyar tsaro ta NATO ya bayyana cewa: Kungiyarsa bata taba tunanin gudanar da gasa da kasar Rasha a fagen mallakar makamai ba.

  • Kasar Libiya Ta Bukaci Taimakon Soji Daga Kungiyar Tsaro Ta NATO

    Kasar Libiya Ta Bukaci Taimakon Soji Daga Kungiyar Tsaro Ta NATO

    Feb 16, 2017 18:04

    Gwamnatin kasar Libiya wacce Majalisar Dinkin Duniya ta amince da ita ta bukaci kungiyar tsaro ta NATO da ta taimaka mata da makamai da kuma horar da sojojin kasar.

  • An fara gudanar da Taron Nato a birnin Brussels

    An fara gudanar da Taron Nato a birnin Brussels

    Feb 15, 2017 14:34

    Ministocin harkokin tsaro na NATO na yin taro a birnin Brussels

  • Kungiyar Tsaro Ta NATO Ta Jaddada Goyon Bayanta Ga Kasar Libiya

    Kungiyar Tsaro Ta NATO Ta Jaddada Goyon Bayanta Ga Kasar Libiya

    Feb 01, 2017 17:33

    Kungiyar tsaro ta NATO ta yi furuci da cewa: Dole ne ta goyi bayan kasar Libiya tare da taimaka mata a fagen yaki da ta'addanci.

  • Kungiyar Tsaro Ta NATO Na Shirin Shiga Tattaunawa Da Rasha

    Kungiyar Tsaro Ta NATO Na Shirin Shiga Tattaunawa Da Rasha

    Nov 16, 2016 18:50

    Babban sakataren kungiyar tsaro ta NATO ya bayyana cewa suna kokarin ganin sun koma kan teburin tattaunawa tare da kasar, domin rage sabanin da ke tsakaninsu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS