-
Amurka Ta Bukaci Kara Aiko Da Sojoji Dubu Zuwa Kasar Afganistan
Oct 05, 2017 16:54Sabon jakadan Amurka a kungiyar tsaro ta NATO ya bayyana cewa gwamnatin kasarsa ta gabatarwa kungiyar bukatar kara sojojinta dubu guda a kasar Afganisatan
-
NATO:Ya Zama Wajibi A Kara Matsin Lamba Ga Kasar Korea Ta Arewa
Sep 07, 2017 06:35Kungiyar tsaro ta NATO ta bukaci ayi karin matsin lamba ga kasar korea ta arewa.
-
Kungiyar Tsaro Ta NATO Ta Yi Allah Wadai Da Gwajin Makaman Kare Dangi Na Koriya Ta Arewa
Sep 04, 2017 19:11Babban sakatarin kungiyar tsaro ta NATO Jens stoltenberg ya yi Allah Wadai da gwajin makaman Nukiliya wanda kasar Koreya ta Arewa ta gudanar a jiya Lahadi
-
Kungiyar NATO Ta Yi Allawadai Da Gwajin Makaman Kare Dangi Da Koriya Ta Arewa Tayi
Sep 03, 2017 18:54Sakatare Janar na kungiyar tsaron NATO yayi Allah wadai da gwajin makaman kare dangin da kasar Koriya ta arewa ta yi
-
Kungiyar NATO Za Ta Shiga Kawancen Yaki Da IS
May 25, 2017 11:16Kungiyar tsaro ta NATO ta ce za ta shiga kawancen kasa da kasa na yaki da kungiyar 'yan ta'adda ta IS, aman ba zata shiga yaki ba kai tsaye.
-
Kungiyar Tsaro Ta NATO Ta Musanta Batun Cewa Tana Gasa Da Kasar Rasha Kan Mallakar Makamai
Feb 17, 2017 04:00Babban sakataren kungiyar tsaro ta NATO ya bayyana cewa: Kungiyarsa bata taba tunanin gudanar da gasa da kasar Rasha a fagen mallakar makamai ba.
-
Kasar Libiya Ta Bukaci Taimakon Soji Daga Kungiyar Tsaro Ta NATO
Feb 16, 2017 18:04Gwamnatin kasar Libiya wacce Majalisar Dinkin Duniya ta amince da ita ta bukaci kungiyar tsaro ta NATO da ta taimaka mata da makamai da kuma horar da sojojin kasar.
-
An fara gudanar da Taron Nato a birnin Brussels
Feb 15, 2017 14:34Ministocin harkokin tsaro na NATO na yin taro a birnin Brussels
-
Kungiyar Tsaro Ta NATO Ta Jaddada Goyon Bayanta Ga Kasar Libiya
Feb 01, 2017 17:33Kungiyar tsaro ta NATO ta yi furuci da cewa: Dole ne ta goyi bayan kasar Libiya tare da taimaka mata a fagen yaki da ta'addanci.
-
Kungiyar Tsaro Ta NATO Na Shirin Shiga Tattaunawa Da Rasha
Nov 16, 2016 18:50Babban sakataren kungiyar tsaro ta NATO ya bayyana cewa suna kokarin ganin sun koma kan teburin tattaunawa tare da kasar, domin rage sabanin da ke tsakaninsu.