-
Kasar Britani Ta Fara Shirin Bada Visar Shiga Kasarta Da Gaggawa A Nigeria
Aug 12, 2016 04:11Britania ta bude wani tsarin karban Visar shiga ksarta mai suna Super Priority Visa service a tarayyar Nigeria
-
An Sanar Da Sake Bullar Cutar Polio A Nijeriya A Karon Farko Tun 2014
Aug 12, 2016 00:32Hukumomi a Nijeriya sun sanar da sake bullar cutar polio (shan inna) a jihar Borno da ke arewacin kasar, wanda shi ne karon farko da aka sami bullar cutar tun a shekara ta 2014.
-
Wasu Kungiyoyin Musulmi A Nigeria Sun Kirayi Yan Uwansu Da Su Kare Kiristoci Daga Haren Haren Yan Ta'adda
Aug 11, 2016 06:51Wsu kungiyoyin musulmi a Nigeria sun bukaci musulmai su kare kiristocin kasar daga barazanar mayakan boko haram
-
An Sako Wasu 'Yan Kasar China Biyu Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Nigeriya
Aug 10, 2016 06:50Rundunar 'yan sandan Nigeriya ta sanar da sakin 'yan kasar China biyu da aka sace tare da yin garkuwa da su a makon da ya gabata a kan hanyarsu ta zuwa birnin Abuja fadar mulkin kasar.
-
An Kashe Wasu Sojojin Nijeriya Uku A Yankin Naija Delta
Aug 08, 2016 13:48Rahotanni daga Nijeriya na nuni da cewa wasu 'yan bindiga dadi sun kashe wasu sojoji uku a wani harin da suka kai musu a garin Nembe da ke jihar Bayelsa a yau din nan Litinin.
-
An Kashe Sojojin Najeriya 11 A Wani Harin Kwanton Bauna Da Aka Kai Musu
Aug 07, 2016 00:52Rundunar sojin Najeriya ta sanar da kashe sojojin kasar 11 a jiya a lokacin da suke farautar wasu 'yan bindiga da ke fasa kwabrin makamai a cikin jahar Neja, bayan da 'yan bindigar suka yi musu kwanton bauna.
-
Najeriya:An kama wasu Mutane 7 kan zarkin bawa tsagerun Niger-Delta miyagun kwayoyi.
Aug 05, 2016 13:41Dakarun tsaron Najeriya sun cabke Mutane da ake zarkin su da kaiwa tsagerun Niger-Delta miyagun kwayoyi
-
Majalisar Dattijan Najeriya Za Ta Matsa Lamba Domin Aiwatar Da Kasafin Kundin 2016
Aug 05, 2016 02:24Majalisar dattijan Najeriya ta sha alwashin matsa lamba domin ganin an aiwatar da kasafin kudin shekara ta 2016 da muke ciki.
-
Ganawar Shugaba Buhari Da Jonathan A Yau A Abuja
Aug 03, 2016 12:04Shugaban tarayyar Najeriya Muhammadu Buhari ya yi wata ganawa ta sirri da tsohon shugaban kasar Goodluck Ebele Jonathan a yau a fadar Aso Rock da ke Abuja.
-
Sojojin Nijeriya Sun Dakile Wani Shirin Kai Harin Kungiyar Boko Haram
Aug 02, 2016 06:50Sojojin Nijeriya da dakarun sa kai na JTF sun sami nasarar dakile wani shirin da kungiyar Boko Haram ta yi na kai wani mummunan hari a wajen birnin Maiduguri, babban birnin jihar Borno inda suka hallaka 'yan kungiyar ta'addancin su biyar.