Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Dakatar da Aikewa da Kayan Agaji Zuwa Najeriya

    Dakatar da Aikewa da Kayan Agaji Zuwa Najeriya

    Jul 29, 2016 06:49

    Majalisar Dinkin Duniya Za ta dakatar da aikewa da kayan agaji zuwa kasar Najeriya.

  • Harkar Muslunci A Najeriya Ta Bukaci A Saki Sheikh Ibrahim Zakzaky

    Harkar Muslunci A Najeriya Ta Bukaci A Saki Sheikh Ibrahim Zakzaky

    Jul 28, 2016 03:04

    Harkar muslunci a Najeriya ta bukaci gwamnatin tarayyar Najeriya da saki Sheikh Ibrahim Zakzaky da ake tsare da shi ba tare da tuhumarsa da wani laifi ba.

  • Kungiyar Yan Ta'adda Ta Niger Dalter Avengers

    Kungiyar Yan Ta'adda Ta Niger Dalter Avengers" Ta Sauki Alhakin Kai Hari Kan Cibiyoyin NNPC

    Jul 26, 2016 12:49

    Niger Dalter Avengers ta dauki alhakin lalata cibiyoyin man na NNPC

  • Harkar Muslunci A Najeriya Ta Bukaci A Saki Sheikh Ibrahim Zakzaky

    Harkar Muslunci A Najeriya Ta Bukaci A Saki Sheikh Ibrahim Zakzaky

    Jul 26, 2016 02:16

    Harkar muslunci a Najeriya ta bukaci gwamnatin tarayyar Najeriya da saki Sheikh Ibrahim Zakzaky da ake tsare da shi ba tare da tuhumarsa da wani laifi ba.

  • Asusun kananen Yara na MDD ya bayyana Damuwarsa kan halin da kananen yara ke cikin a arewacin Najeriya

    Asusun kananen Yara na MDD ya bayyana Damuwarsa kan halin da kananen yara ke cikin a arewacin Najeriya

    Jul 26, 2016 06:49

    Asusun kananen Yara na MDD ya bayyana Damuwarsa kan halin karamcin abinci da kananen yara ke fuskanta a arewacin Najeriya

  • Buhari Ya Jinjina Wa Iran Ta Fuskar Ci Gaban Tattalin Arziki Da Ilimin Kimiyya

    Buhari Ya Jinjina Wa Iran Ta Fuskar Ci Gaban Tattalin Arziki Da Ilimin Kimiyya

    Jul 25, 2016 16:09

    Shugaban tarayyar Najeriya Muhamamd Buhari ya jinjina wa Jamhuriyar muslunci ta Iran dangane da ci gaban da ya ce ta samu a bangarori daban-daban, musamamn ta fuskar bunkasa tattalin arziki da kimiyya da kuma fasahar nukiliya.

  • Ministan Harkokin Wajen Kasar Iran Ya Zanta Da Shugaban Majalisar Dattijan Nigeriya

    Ministan Harkokin Wajen Kasar Iran Ya Zanta Da Shugaban Majalisar Dattijan Nigeriya

    Jul 25, 2016 13:56

    A ci gaba da ziyarar aikin da yake gudanarwa a tarayyar Nigeriya ministan harkokin wajen Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya gana da shugaban Majalisar Dattijan Nigeriya tare da gabatar masa da goron gayyatar zuwa Iran baya da bukatar karfafa taimakekkeniya a tsakanin kasashen biyu.

  • An samar da Jiragen ruwan Zamani guda 10 ga Dakarun tsaron ruwan Najeriya

    An samar da Jiragen ruwan Zamani guda 10 ga Dakarun tsaron ruwan Najeriya

    Jul 25, 2016 06:37

    An samarwa Dakarun tsaron ruwan sabin jiragen ruwa na zamani guda 10

  • Kungiyar MEND A Najeriya Na Tattaunawa Da Gwamnati

    Kungiyar MEND A Najeriya Na Tattaunawa Da Gwamnati

    Jul 25, 2016 02:18

    Babbar kungiya 'yan a ware mai dauke da makamai a yankin Niger Delta na Najeriya wato MEND ta ce, ta fara kwarya kwaryar tattaunawa da gwamnati don share fagen shiga babbar tattaunawa tsakanin ta da gwamnatin Najeriyar.

  • Sojojin Najeriya 19 suka bace sanadiyar harin boko haram

    Sojojin Najeriya 19 suka bace sanadiyar harin boko haram

    Jul 23, 2016 04:15

    Dakarun tsaron Najeriya sun sanar da bacewar Sojoji 19 a wani harin ba zata da kungiyar boko haram suka kai musu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS