-
An ceto Mata da kananen Yara da Dama daga Hanun Mayakan boko haram
Jul 22, 2016 05:37Dakarun Najeria sun ceto Mata da kananen yara da dama daga kangin Mayakan Boko Haram
-
Najeriya : MSF Ta Kadu Kan Halin Da Ake Ciki A Borno
Jul 21, 2016 00:56Kungiyar likitoci marar iyaka ta MSF ta nuna matukar damuwa kan halin da 'yan gudun hijira ke ciki a Borno saboda matsallar boko Haram da yankin ya yi fama dashi.
-
Tagwayen hare-hare kan bututun man fetur a Najeriya
Jul 19, 2016 13:44Tsagerun kungiyar Niger Delta Avengers, NDA da ke kudancin Najeriya sun kaddamar da sabbin farmaki guda biyu, inda suka tarwatsa bututun man fetir na wani kamfanin mai a kusa da yankin Batan da ke jihar Delta.
-
Zanga-zangar neman Sakin Shekh Ibarahim Azakzaky A Najeriya
Jul 19, 2016 12:58Kungiyar Matasa ta Abulfadl Abbas ta gudanar da zanga-zangar neman sakin shekh Ibrahim Alzakzaky a yankuna daban daban na kasar
-
Rahoton Rikicin Harka Islamiyya Da Sojojin Nigeria: Gwamna El-Rufa'i Zai Baze Rahoton Ga Jama'a Kowa Ya San Abinda Ya Kunsa
Jul 16, 2016 03:16Shugaban kwamitin bincike kan kisan da sojojin Nigeria suka yiwa yayan kungiyar harka Islamiyya a birnin Zaria na jihar Kaduna ya mika rahotonsa ga gwamnan jihar Nasir El-Rufai. Justice Mohammad Lawal Garba shugaban kwamitin a yayin mika rahoton ya bayyana cewa kwamitin ya sami bayanai
-
Masifar Yunwa Ta Fara Lashe Rayukan 'Yan Gudun Hijira A Arewacin Nigeriya
Jul 11, 2016 01:04Kungiyoyin kare hakkin bil-Adama sun fara nuna damuwarsu kan bullar masifar yunwa da ta fara lashe rayukan 'yan gudun hijira a shiyar arewa maso gabashin tarayyar Nigeriya.
-
Najeriya : Masana Na Fargaban Fuskanci Yunwa A Arewa Maso Gabas
Jul 10, 2016 01:18Tawagar masana dake sa ido akan rikicin da ake yi a shiyyar arewa maso gabashin Najeriya ta nuna damuwa akan alamun fuskantar fari a yankin saboda ayyukan ta'adin ‘yan kungiyar Boko Haram a yankin.
-
An gudanar da wani sabon garanbawul a hukumar DIA a Najeriya
Jul 09, 2016 11:20Shugaba Buhari na Najeriya ya gudanar da wani sabon canji a hukumar ayyukan leken asiri ta fuskar ayyukan soji da tsaro a kasar.
-
Tsagerun Niger Delta Sun Yi Barazanar Kashe Shugaban Kasar Nigeriya
Jul 09, 2016 05:44Jagoran wata kungiya ta 'yan tsagerun yankin Niger Delta mai suna Niger Delta Avengers "NDA" a takaice ya yi barazanar halaka shugaban kasar Nigeriya Muhammadu Bukhari da dukkanin iyalan gidansa.
-
A Sakunsa Na Ranar Salla Ga Yan Nigeria, Shugaba Buhari Ya Ce Sauki Yana Nan Gaba
Jul 06, 2016 01:46Shugaban Nigeria Mohammadu Buhari ya ce yan Nigeria su kara hakuri don sauki na nan tafe