-
Kungiyar Amnesty International Ta Zargi Sojojin Nijeriya Da Tafka Ta'asa A Rikicin Zaria
Apr 22, 2016 07:51Kungiyar kare hakkokin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International ta zargi rundunar sojin Najeriya da yin rufa-rufa game da kisan kiyashin da suka yi wa 'yan kungiyar Harkar Musulmi ta mabiya tafarkin Shi'a a kasar a shekarar da ta gabata.
-
Shugaban Najeriya Ya Ki Amincewa Da Karin Da Majalisa Ta Yi A Kan Kasafin Kudin Shekara 2016
Apr 22, 2016 00:15Shugaba Muhammadu Buhari na tarayyar Nigeria ya ki amincewa da karin da majalisun dokokin kasar suka yi a cikin kasasfin kudi na shekarar da muke ciki.
-
Yan Kungiyar Boko Haram Sun Kai Hari Kan Zango Da Ke Jihar Yobe a Nigeriya
Apr 21, 2016 12:09Wasu mahara da ake kyautata zaton yan kungiyar Boko Haram ne sun kaddamar da harin ta'addanci kan al'ummar kauyen Zango da ke karamar hukumar Gulana a Jihar Yobe a shiyar arewa maso gabashin tarayyar Nigeriya tare da kashe mutane akalla goma sha daya.
-
Amurka Zata Tallafawa Kasashen Da Suke Yankin Tafkin Chadi Da Dala Miliyon 40
Apr 20, 2016 13:48Gwamnatin Kasar Amurka zata tallafawa kasashen da suke yankin tafkin Chadi da kudade dalara Amurka billion 40
-
Boko Haram ta yi wa mataimakin kwamandan Soji kwanton-bauna
Apr 20, 2016 00:16Mayakan Boko Haram sun kai hari a kan ayarin motar wani mataimakin kwamandan sojoji mai suna janar Victor Ezugwu dake kan hanyarsa ta kai ziyara a sansanin soji na garin Bama dake jahar Borno.
-
Tsagerun Niger-Delta Sun Barazanar Ci Gaba Da Tarwatsa Bututun Man Fetur
Apr 19, 2016 10:45Wani gungu na tsagerun yankin Niger-Delta a Najeriya ya yi barazanar ci gaba da tarwatsa bututun mai da iskar gas a yankunan kudancin kasar.
-
Kungiyar Boko Haram ta kaiwa Barikin Sojin Najeria hari
Apr 18, 2016 10:31Rundunar sojin Najeriya ta ce 'yan kungiyar Boko Haram sun kai hari kan dakarunta na bataliya ta 113 da ke garin Kareto a arewacin jihar Borno.
-
Sojojin Nijeriya Sun Sami Gagarumar Nasara A Kan 'Yan Boko Haram
Apr 17, 2016 23:31A ci gaba da kokarin da sojojin Nijeriya suke yi na kawo karshen kungiyar nan ta Boko Haram, sojojin sun sanar da wata gagarumar nasarar da suka samu a kan 'yan kungiyar biyo bayan wani hari da suka kai daya daga cikin maboyan 'yan kungiyar.
-
Shekaru Biyu Da Sace ‘Yan Matan Chibok
Apr 14, 2016 06:33Yau shekaru biyu ke nan cur da ‘yan kungiyar Boko Haram suka sace daliban ‘yan matan sakadaren a garin Chibok a jihar Borno.
-
Buhari Ya Sha Alwashin Daukar Tsauraran Matakai Kan Masu Fasa Bututun Mai Na Niger-Delta
Apr 14, 2016 00:13Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya sha alwashin daukan tsauraran matakan ba sani ba sabo kan mutanen da suke hannu cikin hare-haren baya-bayan nan kan batutun man fetur da iskar gas na a yankin Niger-Delta mai arzikin man fetur.