Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • An Rantsar Da Alkalan Kotunan Zabe Mai Zuwa A Tarayyar Najeriya

    An Rantsar Da Alkalan Kotunan Zabe Mai Zuwa A Tarayyar Najeriya

    Jan 27, 2019 19:08

    Mukaddashin Alkalin Alkalai na Najeriya ya rantsar da alkalai da masu taimaka masu 250 na kotunan sauraron koke=koken zabubbuka masu zuwa .

  • Najeriya : Kasashen Turai, Sun Damu Da Korar Shugaban Kotun Koli

    Najeriya : Kasashen Turai, Sun Damu Da Korar Shugaban Kotun Koli

    Jan 26, 2019 16:21

    Tawagar masu sanya ido ta kasashen turai a zaben Najeriya, ta nuna damuwarta dangane da korar shugaban kotun kolin kasar a daidai lokacin da ya rage 'yan makwanni a gudanar da babban zaben kasar.

  • Najeriya : Buhari Ya Nada sabon Alkalin Alkalai

    Najeriya : Buhari Ya Nada sabon Alkalin Alkalai

    Jan 26, 2019 11:55

    Shugaba Muhammadu Buhari a tarayyar Najeriya ya kori alkalin alkalan kasar Walter Annoghen daga aikinsa na wacin gadi kafin ya warware matsalarsa da kotun ladabatar da ma'aikata na kasa.

  • Najeriya Ta Yi Maraba Da Matsayin Amurka Da Burtaniya Dangane Da Zabubbukan Kasar

    Najeriya Ta Yi Maraba Da Matsayin Amurka Da Burtaniya Dangane Da Zabubbukan Kasar

    Jan 25, 2019 19:27

    Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi maraba da matsayin da gwamnatocin kasashen Amurka da kuma Britania suka dauka dangane da zabubbukan kasar masu zuwa.

  • Mutanen Hudu Ne Suka Mutu Sanadiyyar Bullar Cutar Lasa A Jihar Plato Na Tarayyar Najeriya

    Mutanen Hudu Ne Suka Mutu Sanadiyyar Bullar Cutar Lasa A Jihar Plato Na Tarayyar Najeriya

    Jan 24, 2019 19:22

    Mutane hudu ne aka tabbatar da mutuwarsu sanadiyyar bullar cutar zazzabin lasa a jihar Plato na tarayyar Najeriya.

  • MDD: Dubban Mazauna Arewa Maso Gabashin Najeriya Suna Yin Hijira

    MDD: Dubban Mazauna Arewa Maso Gabashin Najeriya Suna Yin Hijira

    Jan 23, 2019 17:47

    Kakakin Majalisar Dinkin Duniya ne ya bayyana cewa; sabbin tashe-tashen hankulan da suke faruwa a cikin yankin arewa maso gabashin Najeriya sun sa dubban mazauna yankin yin gudun hijira

  • Kungiyoyin kwadago Sun Ki Amincewa Da Naira 27,000 A Matsayin Mafi Karancin Albashi A Jihohi

    Kungiyoyin kwadago Sun Ki Amincewa Da Naira 27,000 A Matsayin Mafi Karancin Albashi A Jihohi

    Jan 23, 2019 07:07

    Kungiyoyin kwandago a tarayyar Nigeriya sun yi watsi da sabon tayi na Naira 27,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma'aikatan jihohi wanda majalisar ministoci ta amince da shi a jiya Laraba.

  • Najeriya : Kotu Ta Bada Umarnin Likitocin Sheikh Zakzaky, Su Duba Shi

    Najeriya : Kotu Ta Bada Umarnin Likitocin Sheikh Zakzaky, Su Duba Shi

    Jan 22, 2019 17:34

    Wata kotu a birnin Kaduna dake tarayya Najeriya, ta bada umarnin likitocin jagoran harkar musulinci ta IMN, cewa da Sheih Ibrahim Zakzaky dasu duba lafiyarshi.

  • Najeriya: Sojoji Sun Dakile Wani Harin Boko Haram A Buni-Yadi

    Najeriya: Sojoji Sun Dakile Wani Harin Boko Haram A Buni-Yadi

    Jan 21, 2019 11:57

    Runduna ta 27 ta sojojin Najeriya da kuma sojoji a makarantar sojoji ta Musamman a Buni-Yadi na jihar Yobe a tarayyar Nageriya sun bada sanarwar dakli wani harin mayakan Boko Haram a kan sansaninsu da ke garin.

  • Najeriya: Gwamnatin Tarayyar Ta Bada Naira Billiyon 9.5 Don Tallafin Karatun Dalibai

    Najeriya: Gwamnatin Tarayyar Ta Bada Naira Billiyon 9.5 Don Tallafin Karatun Dalibai

    Jan 21, 2019 11:56

    Gwamnatin Najeriya ta bada Naira kimani Maira biliyon 9.5 don biyan kudaden karatu ga daliban kasar wadanda suke karatu a manya -manyan makarantu a ciki da kuma wajen kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS