Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • An karya lagon boko haram a najeriya

    An karya lagon boko haram a najeriya

    Feb 22, 2017 07:32

    Babban hafsan sojin Najeriya ya ce bayan kafa Rundunar hadin gwiwa na kasashen yankin tabkin Tchadi, an samu nasarar raunana mayakan boko haram

  • An Sake Kafa Dokar Hana Fita Ta Sa'o'ee 24 A Kudancin Kaduna

    An Sake Kafa Dokar Hana Fita Ta Sa'o'ee 24 A Kudancin Kaduna

    Feb 21, 2017 13:45

    Majalisar tsaro ta Jihar Kaduna a tarayyar Nigeria ta kafa dokar hana fita na sa'o'i 24 a wasu yankuna a kudanci Kaduna don shawo kan karin kashe kashen da ke aukuwa a yankin.

  • Hare Haren Boko Haram Kan Yan Gudun Hijira A Maidugur A Jiya Jumma'a

    Hare Haren Boko Haram Kan Yan Gudun Hijira A Maidugur A Jiya Jumma'a

    Feb 18, 2017 09:40

    Wata majiya a birnin Maiduguri ta bayyana cewa wasu yan kunan bakin wake kimani 7 ne suka tarwatsa kansu a cikin yan gudun hijira a birnin Maiduguri a jiya jumma'a.

  • Nijeriya : Kotun Daukaka Kara Ta Ce Ali Modu Sherif Ne Shugaban PDP

    Nijeriya : Kotun Daukaka Kara Ta Ce Ali Modu Sherif Ne Shugaban PDP

    Feb 17, 2017 13:54

    Kotun daukaka kara dake birnin Fatakwal a Jihar Ribas da ke kudancin Najeriya ta tabbatar da Ali Modu Sheriff a matsayin cikakken shugaban Jam’iyyar PDP mai adawa a kasar.

  • Boko Haram Ta Yi Kokarin Kwace Birnin Maiduguri Na Jihar Borno A Jiya Alhamis

    Boko Haram Ta Yi Kokarin Kwace Birnin Maiduguri Na Jihar Borno A Jiya Alhamis

    Feb 17, 2017 08:35

    Boma bomai masu karfi guda ukku sun tashi a cikin birnin Maiduguri na jihar Bornin a jiya Alhamis, sannan tafka mummunan yaki a kusa da birnin a kokarin da mayakan Boko Haram suka yi na kwace birnin.

  • Kotu Ta Ba Wa Gwamnatin Nijeriya Kudaden Da Ake Zargin Diezani Da Sacewa

    Kotu Ta Ba Wa Gwamnatin Nijeriya Kudaden Da Ake Zargin Diezani Da Sacewa

    Feb 16, 2017 14:34

    Wata babbar kotun tarayya a birnin Lagos na Nijeriya ta ba da umurnin mallakawa gwamnatin Nijeriyan kudaden da aka samu daga wajen tsohuwar ministar mai na kasar, Diezani Allison-Madueke da suka kai Naira biliyan 34 wacce ta mallaka wa kanta ta barauniyar hanya.

  • Gwamnatin Nigeria Ta Amince Da Wani Sabon Tsarin Kiwon Lafiya A Kasar

    Gwamnatin Nigeria Ta Amince Da Wani Sabon Tsarin Kiwon Lafiya A Kasar

    Feb 16, 2017 08:18

    Gwamnatin tarayyar Nigeria ta amince da wani sabon tsarin kiwan lafiya a kasar.

  • Fadar Shugaban Kasar Nigeria Ta Ce Shugaban Zai Dawo Gida Nan Ba Daga Dadewa Ba

    Fadar Shugaban Kasar Nigeria Ta Ce Shugaban Zai Dawo Gida Nan Ba Daga Dadewa Ba

    Feb 14, 2017 08:52

    Majiyar fadar shugaban kasar Nigeria ta bayyana cewa shugaban yana kan hanyarsa ta dawowa gida daga yau 14 ga watan Febreru.

  • Nijeriya : Ana Bukatar Naira Billion 10 Don Farfado Da Kanfanin Arik Air

    Nijeriya : Ana Bukatar Naira Billion 10 Don Farfado Da Kanfanin Arik Air

    Feb 13, 2017 02:49

    Hukuma kula da dokiyar gwamnati ta The Asset Management Corporation of Nigeria ko kuma (AMCON) ta bayyana cewa kamfanin jiragen sama na Arik Air yana bukatar Naira billion 10 don farfado da kamfanin zuwa kamar yadda take a da.

  • Nijeriya: An Sake Gano Wasu Dala Miliyan 151 Da Aka Sace A Kasar

    Nijeriya: An Sake Gano Wasu Dala Miliyan 151 Da Aka Sace A Kasar

    Feb 12, 2017 13:45

    Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta sanar da gano wasu makudan kudade da aka sace daga asusun gwamnatin da yawansu ya kai dala miliyan 150 da kuma wasu Naira biliyan takwas ta hanyar tsarin da gwamnatin kasar ta fito da shi na ba da tukwici ga wadanda suka tona asirin mutanen da suka wawure kudaden gwamnati.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS