-
'Yan Uwa Musulmi Sun gudanar da zangar zangar Lumana a Najeriya
Oct 09, 2016 14:18Dariruwan 'yan uwan musulmi mabiya mazhabar Shi'a, almajiran shekh Elzakzaky sun gudanar da zanga-zangar Lumana domin nuna adawa da matakin da Gwamnatin Jihar Kaduna ta dauka na hanasu gudanar da aikace-aikacen su.
-
Jami'an Tsaro A Nigeria Sun Kwace Dalar Amurka 800,000 Daga Hannun Manya Manyan Alkalai
Oct 09, 2016 07:13Jami'an tsaro a tarayyar Nigeria sun bada sanarwan cewa sun kwace dalar Amurka 800,000 daga hannun manya manyan alkalai a kasar a wani sumamen da suka kai gidansa a cikin yan kwanakin da suka gabata.
-
Hukumar Custms A Nigeria Tana Goyon Bayan Hana Shigo Da Shinkafa A Shekara ta 2017
Oct 09, 2016 07:12Hukumar Customs a Nigeria ta bayyana cewa tana goyon bayan a hana shigo da shinkafa kwatakwata a shekara ta 2017 mai kamawa.
-
Sojojin Nijeriya Sun Hallaka Wasu Mata 'Yan Ta'adda Su 2 Kusa Da Sansaninsu A Gwoza
Oct 07, 2016 14:56Rundunar sojin Nijeriya sun sanar da kashe wasu 'yan mata masu kunar bakin wake a lokacin da suka yi kokarin kai hari kan wani sansanin sojin da ke gwarin Gwoza, na jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriyan a jiya Alhamis.
-
Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Haramta Ayyukan Kungiyar Harkar Musulunci A Jihar
Oct 07, 2016 14:54Rahotanni daga Nijeriya sun bayyana cewar gwamnatin Jihar Kaduna da ke arewacin kasar ta haramta dukkanin ayyukan kungiyar harkar Musulunci a Nijeriya karkashin jagorancin Sheikh Ibrahim El-Zakzaky.
-
Sojojin Nigeria Sun Hana Wani Dan Kunan Bakin Wake Shiga Tsakaninsu
Oct 06, 2016 13:30Sojojin Nigeria a birnin Maiduguri na jihar Borno sun sami nasarar hana wani dan kunan bakin waki shiga tsakaninsu a safiyar yau Alhamis.
-
Gwamnatin Nijeriya Ta Sanar Da Shirin Mayar Da ‘Yan Gudun Hijira Gidajensu
Oct 06, 2016 07:28Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa ta gama shirin da ya kamata wajen fara mai da ‘yan gudun hijirar da suka gudu daga gidajensu sakamakon rikicin Boko Haram zuwa gidaje da garuruwansu.
-
Buhari Yayi Umurnin Sai Da Jirage 2 Na Fadar Shugaban Kasa Don "Rage Hasarar Da Ake Yi"
Oct 05, 2016 07:28Gwamnatin Nijeriya ta tallata jirage biyu daga cikin rukunan jiragen da suke fadar shugaban kasar a kokarin da gwamnatin ta ke yi na rage irin hasara da barnar kudin da ake yi wajen kula da jiragen.
-
Najeriya ta shigar da kara a kan wasu kamfanoni man fetur
Oct 03, 2016 02:17Gwamnatin Najeriya ta kai karan wasu kamfanonin Man fetur na kasa da kasa da suke hako da Man fetur ba kan ka'ida ba a cikin kasar
-
Gwamnatin Najeriya ta bayyana shirin ta na kalu balantar tsagerun Niger-Delta a kudancin kasar
Oct 01, 2016 14:25Shugaban Najeriya ya bayyana shirin Gwamnatin sa na kalubalantar rashin tsaro a yankin Niger-Delta dake kudancin kasar