-
UNICEF Ya Kara Yawan Tallafin Da Zai Baiwa Najeriya
Sep 30, 2016 06:37Asusun tallafawa kananan yara na MDD (UNICEF) ya bayyana cewa, ya kara yawan kudaden agajin jin kai da zai samar a Najeriya, daga dala miliyan 55 zuwa dala miliyan 115.
-
Jam'iyyar APC Ta Lashe Zaben Gwamnan Jihar Edo A Nijeriya
Sep 29, 2016 14:34Hukumar zabe mai zaman kanta ta Nijeriya (INEC) ta sanar da dan takarar jam'iyyar APC mai mulkin kasar, Godwin Obaseki, a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Edo da ke yankin Kudu Maso Kudu na kasar da aka gudanar a jiya Laraba.
-
Najeriya Ta Nuna Fatanta Na Ganin An Cimma Matsaya A Taron Opec Na Kasar Aljeriya.
Sep 28, 2016 03:45Ministan Man Fetur na Najeriya Ya bayyana gamsuwa da taron kungiyar kasashe masu arzikin man fetur a Aljeriya.
-
An karyata labarin raunana shugaban kungiyar Boko Haram
Sep 25, 2016 14:53Kungiyar Boko Haram ta fitar da wani sabon hoton bidiyo, a inda sa Shugaban kungiyar Abubakar Shekau ya karyata sojojin Najeriya cewa sun raunata shi.
-
Tsagerun Niger-Delta sun galgadin Gwamnatin Najeriya
Sep 25, 2016 14:53Tsagerun Niger-Delta sun bayyana cewa na da 'yan kwanaki masu zuwa za su kaddamar da munanan hare-hare kan kamfanonin Man na kasashen waje a yankunan kudancin Najeriya
-
Mayakan Bakasi A Jihar Rivers Ta Nigeria Sun Kashe Sojojin Gwamnati Biyu
Sep 24, 2016 14:40Sojojin Nigeria biyu ne suka mutu a wani harin da ake zaton mayakan Niger Dalter ne suka kai masu a safiyar yau Asabar a karamar hukumar Bakasi na jihar Rivers.
-
Sojojin Nijeriya Sun Hallaka 'Yan Boko Haram 15 A Wani Gumurzu A Borno
Sep 23, 2016 14:11Rundunar sojin Nijeriya ta sanar da cewa dakarunta sun sami nasarar hallaka 'yan kungiyar Boko Haram su 15, sannan ta rasa wasu sojoji biyu a wani harin da 'yan Boko Haram din suka kai wa wani sansanin sojojin a jihar Borno.
-
Ci gaba da zanga-zangar neman sakin Elzakzaky a Najeriya
Sep 23, 2016 02:20'Yan Uwa musulmi a Najeriya na ci gaba da zanga-zangar lumana ta neman a saki shekh Ibrahim Yakubu Elzakzaky
-
Buhari: Sojojin Nijeriya Na Samun Gagarumar Ci Gaba A Fada Da Boko Haram
Sep 21, 2016 08:35Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ya bayyana cewar sojojin kasar suna ci gaba da samun gagarumar nasarar a fadar da suke yi da kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram.
-
A kwato Garin Malam Fatori daga hannun Boko Haram
Sep 21, 2016 02:56Rundunar hadin gwiwa a yankin tafkin Chadi sun kwato garin Malam Fatori a arewacin jihar Borno daga hannun mayakan Boko Haram