Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

palastinu

  • Palasdinu: Wani Matashin Bapalasdine Ya Yi Shahada A Yammacin Kogin Jordan

    Palasdinu: Wani Matashin Bapalasdine Ya Yi Shahada A Yammacin Kogin Jordan

    Jan 30, 2018 19:00

    Ma'aikatar lafiya ta Palasdinu ce ta sanar da shahadar Haitham Abu Na'im dan shekaur 16 bayan da 'yan sahayoniya suka harbe shi.

  • Palastine: Mahmud Abbas Ya Bukaci Kasashen Afrika Su Taimawaka Palasdinawa

    Palastine: Mahmud Abbas Ya Bukaci Kasashen Afrika Su Taimawaka Palasdinawa

    Jan 29, 2018 11:48

    Shugaba Mahmud Abbas na gwamnatin Palasdinawa ya bukaci kasashen Afrika su taimaka don ganin an kawo karshen rigimar Palasdinawa da Haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Palasdinu: Sojojin Sahayoniya Sun Kame Matasan Palasdinawa 3 A Yammacin Kogin Jordan

    Palasdinu: Sojojin Sahayoniya Sun Kame Matasan Palasdinawa 3 A Yammacin Kogin Jordan

    Jan 28, 2018 08:33

    A jiya da dare ne sojojin na haramtacciyar Kasar Isra'ila su ka kutsa garin Jenin inda su ka yi awon gaba da matasan palasdinawa 3

  • Kwamitin Tsaron MDD Zai Yi Zama Kan Palastinu

    Kwamitin Tsaron MDD Zai Yi Zama Kan Palastinu

    Jan 25, 2018 06:25

    Mataimakin ministan harakokin wajen Palastinu ya sanar da taron gaggauwa na kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya da zai tattauna kan batun Palastinu.

  • Gwamnatin Kasar Faransa Ta Bukaci Tarayyar Turai Ta Kara Karfafa Dangantakanta Da Palasdinawa

    Gwamnatin Kasar Faransa Ta Bukaci Tarayyar Turai Ta Kara Karfafa Dangantakanta Da Palasdinawa

    Jan 22, 2018 19:12

    Ministan harkokin wajen kasar Faransa ya bukaci kasashen turai su kara karfafa dangantaka da Palasdinawa.

  • Abass Na Neman EU Ta Amince Da Cin Gashin Kan Palasdinu

    Abass Na Neman EU Ta Amince Da Cin Gashin Kan Palasdinu

    Jan 22, 2018 11:15

    Shugaba Mahmud Abbas na shirin gabatar da wata bukata ga Kungiyar Tarayar Turai ta neman amincewa da Falasdinu mai cin gashin kanta.

  • Shugaban Kungiyar Hamas Ta Jinjinawa Iran Kan Goyon Bayan Da Take Ba Palastinawa

    Shugaban Kungiyar Hamas Ta Jinjinawa Iran Kan Goyon Bayan Da Take Ba Palastinawa

    Jan 18, 2018 18:58

    Shugaban kungiyar HAMAS wacce take gwagwarmaya da haramtacciyar gwamnatin Isra'ila da makami, Isma'il Haniya ya rubutawa jagoran juyin juya halin musulunci Ayatollah Sayyid Ali Khamenei wasika inda yake yabawa kasar Iran da irin goyon bayan da take bawa al-ummar Palasdinu.

  • An Fara Taron Shugabanin Majalisu Na Kasashen Musulmi A Nan Birnin Tehran.

    An Fara Taron Shugabanin Majalisu Na Kasashen Musulmi A Nan Birnin Tehran.

    Jan 16, 2018 12:20

    A safiyar wannan Talata ce aka fara taron shugabanin Majalisu na kasashen musulmi tare da halartar shugaban kasar Iran Dakta Hasan Rauhani da Shugaban Majalisar dokokin kasar Ali Larijani a nan birnin Tehran.

  • Sa'ib Uraikat Ya Ce Matakin Da Shugaban Amurka Ya Dauka Kan Qudus Zai Kara Rikici A Yankin Gabas Ta Tsakiya

    Sa'ib Uraikat Ya Ce Matakin Da Shugaban Amurka Ya Dauka Kan Qudus Zai Kara Rikici A Yankin Gabas Ta Tsakiya

    Jan 09, 2018 06:30

    Babban jami'i mai shiga tsakani a kungiyar fafatukar 'yanto Palasdinu ta PLO ya bayyana cewa: Matakin da shugaban kasar Amurka ya dauka kan birnin Qudus lamari ne da zai kara bullar watan rikici da tashe-tashen hankula a yankin gabas ta tsakiya.

  • Gwamnatin Kasar Tunisia Tana Goyon Bayan Al-ummar Palasdinu

    Gwamnatin Kasar Tunisia Tana Goyon Bayan Al-ummar Palasdinu

    Dec 26, 2017 19:17

    Ministan harkokin wajen kasar Tunisia ya bayyana cewa gwamnatin kasarsa ba za ta taba rabuwa da al-ummar Palasdinu ba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS