-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Bawa Kasar Rasha Izinin Bawa Kasar Afrika Ta Tsakiya Makamai
Dec 16, 2017 06:25Kwamitin tsaro na MDD daga karshe bayan tattaunawa mai tsawo ta amincewa gwamnatin kasar Rasha ta bawa gwamnatin kasar Afrika ta Tsakiya Makamai bayan haramcin da aka dora mata tun shekara ta 2013.
-
Gwamnatin Rasha Ta Musanta Zargin Da Ake Mata Na Goyon Bayan Halifa Haftar A Kasar Libya
Dec 16, 2017 06:24Jakadan kasar Rasha a kasar Libya ya musanta jita-jitan da ake yadawa na cewa gwamnatin kasar Rasha tana goyon bayan Janar Halifa Haftar babban kwamandan sojojin kasar Libya a rigimarsa da bangaren gwamnatin hadin kan kasar.
-
Shugaban Kasar Rasha Ya Yi Furuci Da Cewa: Amurka Tana Taimakon 'Yan Ta'adda A Kasar Siriya
Dec 15, 2017 12:19Shugaban kasar Rasha ya yi furuci da cewa: Sojojin Amurka suna taimakawa 'yan ta'addan kasa da kasa da aka jibge a cikin kasar Siriya domin kada a murkushe su.
-
Rasha Ta Dauke Ofishin Jakadancinta Daga Kasar Yemen Zuwa Saudiyya
Dec 12, 2017 18:54A yau talata ne kasar Rashan ta sanar da dauke ofishin jakadancinta daga birnin San'aa na kasar Yemen zuwa Riyahd na kasar Saudiyya.
-
Rasha : Putin Ya Fara Ziyara A Masar
Dec 11, 2017 15:35Shugaban kasar Rasha Vladimir Putin, ya fara wata ziyarar aiki a birnin Alkahira na kasar Masar.
-
Shugaban Kasar Rasha Ya Bukaci Sojojin Kasarsa Su Fara Janyewa Daga Kasar Siriya
Dec 11, 2017 11:51Shugaban kasar Rasha Vladimir Putin ya bukaci sojojin kasar su fara janyewa daga kasar Siriya zuwa gida.
-
Ma'aikatar Tsaron Kasar Rasha Ta Ce Tana Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kan Wuraren Yan Ta'adda A Siria
Dec 08, 2017 11:56Gwamnatin kasar Rasha ta bada sanarwan cewa tana ci gaba da kai hare-hare kan mabuyar yan ta'adda a kasar Siria.
-
Kokarin Gwamnatin Kasar Sudan Na Karfafa Dangantaka Da Kasar Rasha.
Nov 29, 2017 13:41Shugaban kasar Sudan ya bukaci gwamnatin kasar Rasha ta taimakawa kasar kan shishigin da gwamnatin Amurka take yi a cikin kasarsa.
-
Rasha Ta Soki Kawancen Da Amurka Ta Ke Jagoranta Na Yaki Da Ta'addanci
Nov 29, 2017 12:11Wakilin Kasar Rasha a Majalisar Dinkin Duniya ya ce; kawancen yana da rauni wajen musayar bayanan asiri dangane da 'yan ta'adda ko kuma farautarsu.
-
Kokarin Gwamnatin Sudan Na Karfafa Alakarta Da Kasar Rasha
Nov 28, 2017 06:48A ziyarar aikin da shugaban Kasar Sudan ya kai zuwa kasar Rasha ya bukaci gwamnatin Rasha da ta dauki matakin kare kasarsa daga tsoma bakin kasar Amurka.