Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

saudiyya

  • Zarif : Iran Ta Shiga Siriya Ne Da Bukatar Gwamnatin Kasar

    Zarif : Iran Ta Shiga Siriya Ne Da Bukatar Gwamnatin Kasar

    Dec 01, 2017 02:53

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Mohammad Jawad Zarif ya bayyana cewa sojojin kasar Iran sun shiga kasar Siria ne tare da bukatar gwamnatin kasar.

  • Yemen : Tallafin Farko Ya Shiga Yankin Da 'Yan Houthi Ke Rike Da

    Yemen : Tallafin Farko Ya Shiga Yankin Da 'Yan Houthi Ke Rike Da

    Nov 27, 2017 03:04

    MDD, ta sanar da cewa wani jirgin ruwa dauke da tallafin abinci ya samu isa tashar ruwa ta yammacin kasar Yemen, wanda shi ne na farko cikin makwanni uku a yankin da 'yan gwagwarmaya na Houthi ke rike da.

  • Rahotanni: Birtaniyya Na Horar Da Sojojin Saudiyya A Asirce Kan Yakan Al'ummar Yemen

    Rahotanni: Birtaniyya Na Horar Da Sojojin Saudiyya A Asirce Kan Yakan Al'ummar Yemen

    Nov 26, 2017 13:49

    Wata jaridar kasar Birtaniyya ta bayyana cewar sojojin kasar suna gudanar da wani shiri na ba da horo a asirce ga sojojin kasar Saudiyya dangane da yadda za su ci gaba da yaki a kasar Yemen inda sama da mutane 12,000 suka rasa rayukansu kana wasu dubban na daban suka sami raunuka tun bayan da Saudiyya ta kaddamar da hare-hare a kasar ta Yemen a watan Maris na 2015.

  • Asusun Kula Da Kananan Yara Na MDD Ya Koka Kan Ci Gaba Da Mutuwar Kananan Yara A Yamen

    Asusun Kula Da Kananan Yara Na MDD Ya Koka Kan Ci Gaba Da Mutuwar Kananan Yara A Yamen

    Nov 26, 2017 04:13

    Asusun Kula da Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya ya sanar da cewa: Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya suna ci gaba da kai hare-haren wuce gona da iri kan yankuna daban daban na kasar Yamen lamarin da ke kara yawan kananan yara da suke mutuwa a kullum rana.

  • MDD: Wajibi Ne A Kawo Karshen Killace Kasar Yemen Baki Daya

    MDD: Wajibi Ne A Kawo Karshen Killace Kasar Yemen Baki Daya

    Nov 23, 2017 03:02

    Majalisar Dinkin Duniyar ta ce; Ci gaba da killace Filayen saukar jiragen sama da tashoshin jiragen ruwan Yemen, yana kara taimakawa wajen yaduwar kwalara.

  • Labanon : Bassil, Ba Zai Halarci Taron Kasashen Larabawa Ba Kan Iran

    Labanon : Bassil, Ba Zai Halarci Taron Kasashen Larabawa Ba Kan Iran

    Nov 19, 2017 06:35

    Ministan harkokin waje na kasar Labanon, Gebrane Bassil, ba zai halarci taron kungiyar kasashen larabawa ba da Saudiyya ta kira kan Iran.

  •  Hare-Haren Saudiya A Yemen Sun Yi Sanadiyyar Mutuwar Fararen Hula 17

    Hare-Haren Saudiya A Yemen Sun Yi Sanadiyyar Mutuwar Fararen Hula 17

    Nov 18, 2017 02:23

    A wani sabon harin da jiragen yakin kawancen saudiya suka kai kasar yemen fararen hula 17 suka rasa rayukansu

  • Basil: Ba Mu Da Shakku Cikin Cewa Hariri Yana Cikin Mawuyacin Hali

    Basil: Ba Mu Da Shakku Cikin Cewa Hariri Yana Cikin Mawuyacin Hali

    Nov 16, 2017 02:12

    Ministan harkokin wajen kasar Labanon, Gebran Bassil, ya bayyana shakkunsa dangane da halin da firayi ministan kasar Sa'ad Hariri yake ciki a kasar Saudiyya yana mai cewa ci gaba da zaman Haririn a Saudiyya ba tare da dawowa gida ba wani lamari ne mai ban mamaki da tada hankali da ke nuni da cewa lalle ba dai lafiya ba.

  • Labanon : Ana Ci Gaba Da Matsin Lamba Ga Saudiyya Kan Tsare Hariri

    Labanon : Ana Ci Gaba Da Matsin Lamba Ga Saudiyya Kan Tsare Hariri

    Nov 15, 2017 12:41

    Shugaban Michel Ayun, na Labanon na kara matsin lamba ga Saudiyya bisa zarginta da ci gaba da tsare firayi ministan kasar ta Labanon Saad Hariri.

  • Marocco Na Kokarin Yiwa Saudiya Tawaye A Game Da Kasar Qatar

    Marocco Na Kokarin Yiwa Saudiya Tawaye A Game Da Kasar Qatar

    Nov 14, 2017 15:29

    Sarki kasar Marocco ya kai ziyara birnin Doha, da hakan ke nuna cewa ya karya takunkumin da saudiya ta bukaci kasashen na larabawa suka kakabawa kasar ta Qatar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS