-
Kungiyar Ashabab ta kwace wani gari a Somaliya
Sep 17, 2016 05:50Kungiyar Ashabab ta kwace garin Elwak na kasar Somaliya dake kusa da iyaka da kasar Kenya a jiya Juma'a
-
Zaman Taron Shugabannin Kasashen Yankin Gabashin Afrika A Kasar Somaliya
Sep 16, 2016 04:31Jawabin bayan taron shugabannin kasashen yankin gabashin Afrika ya bukaci gudanar da ingantaccen zabe cikin adalci a kasar Somaliya tare da hanzarta kawo karshen dambaruwar siyasar kasar Sudan ta Kudu.
-
An kawo karshen taron kungiyar IGAD a Somaliya
Sep 15, 2016 17:46Kungiyar Kungiyar Bunkasa tattalin arzikin gabashin Afikra ta kawo karshen zaman ta a birnin Magadushu na kasar Somaliya
-
An Kame Wasu Kwararru 'Yan Ta'adda Da Suke Harhada Bama-Bamai A Kasar Somaliya
Sep 12, 2016 03:31Dakarun wanzar da zaman lafiya da sulhu na Majalisar Dinkin Duniya sun yi nasarar kame wasu 'yan ta'adda biyu da suka kware a fagen harhada bama-bamai mambobin kungiyar ta'addanci ta Al-Shabab na kasar Somaliya.
-
Gwamnatin Somaliya Ta Dauki Aniyar Karfafa Sojojinta
Sep 02, 2016 06:26Kudurin Somaliya Na Karfafa Randunar Sojanta.
-
Yawan Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu A Harin Kasar Somaliya Sun Haura Zuwa 22
Aug 31, 2016 10:46Majiyar 'yan sandan Somaliya ta sanar da cewa: Yawan mutanen da suka rasa rayukansu a harin kunnan bakin waken da aka kai birnin Magadisho fadar mulkin kasar Somaliya sun haura zuwa 22 tare da jikkatan wasu fiye da 50 na daban.
-
Dakarun Somaliya Da Na Kungiyar AU Sun Kaddamar Da Hare-Hare Kan Al-Shabab
Aug 24, 2016 05:11Sojojin kasar Somaliya bisa hadin gwiwan dakarun kungiyar Tarayyar Afirka (AMISOM) sun kaddamar da wasu hare-hare kan mayakan kungiyar ta'addancin nan ta Al-Shabab a kudancin kasar don dakile ci gaba da hare-haren ta'addanci da kungiyar take kai wa kasar.
-
Somaliya : Harin Al'Shabab Ya Kashe Mutane 10
Aug 21, 2016 11:10'Yan sanda a Somliya sun sanar da mutuwar mutane goma sakamakon wasu jerin hare hare bom a birnin Galkayo dake tsakiyar kasar.
-
Harin Ta'addanci Ya Kashe Mutum Guda A Babban Birnin Kasar Somaliya
Aug 20, 2016 08:31Harin Bom A Birnin Magadishu Ya ci ran mutum guda
-
Tashin Bom Ya Yi Sanadiyyar Mutuwan Mutum Guda A Birnin Mogadisho Fadar Mulkin Somaliya
Aug 19, 2016 17:37Wata mota da aka makare da bama-bamai ta tarwatse a birnin Magadisho fadar mulkin kasar Somaliya, inda ta yi sanadiyyar mutuwan mutum guda tare da jikkata wasu hudu na daban.