-
Sojojin Gwamnatin Somaliya Sun Kashe Wani Babban Kwamandan Kungiyar Al-Shabab
Aug 13, 2016 17:26Mahukuntan Somaliya sun tabbatar da labarin kashe daya daga cikin manyan kwamandojin kungiyar ta'addanci ta Al-Shabab a yankin Hiran da ke yammacin garin Beledweyne a kudu maso tsakiyar kasar.
-
Hukumar Zabe A Somaliya Ta Sanar Da Ranar Zaben Shugaban Kasa
Aug 08, 2016 09:36Hukumar zaben kasar Somaliya ta sanar da karshen watan Oktoban wannan shekara a matsayin lokacin gudanar da zaben shugabancin kasar.
-
Somaliya : Mutane 13 Suka Mutu A Harin Bom A Mogadisho
Jul 31, 2016 17:20Hukumomi a Somaliya sun tabbatar da mutuwar mutane 13 a jerin hare haren bom da aka kai a wata shedkwatar 'yan sanda a Mogadishu babban birnin kasar.
-
Ci gaban Da Libya Ta ke Samu A Fada Da Ta'addanci
Jul 31, 2016 12:18Sojojin Gwamnatin Libya Sun Kai Sabbin Hare-hare Akan "Yan Da'esh A Garin Sirt.
-
Sojojin Gwamnatin Somaliya Sun Kwato Wani Yanki Daga Mamayar 'Yan Al-Shabab
Jul 31, 2016 05:15Sojojin gwamnatin Samaliya da hadin gwiwar dakarun wanzar da zaman lafiya na kungiyar tarayyar Afrika sun kwato yankin Gresan-Wain da ke kudu maso yammacin kasar daga mamayar 'yan kungiyar ta'addanci ta Al-shabab.
-
Kungiyar Alshabab ta ce ita ke da alhakin kai hari kan dakarun sulhu na UA A Somaliya
Jul 28, 2016 05:54Wani tsohon dan majalisar dokokin Somaliya ya na cikin mutane biyu da suka kai harin kunar bakin wake a birnin Mogadishu fadar gwamnatin kasar.
-
An Kashe Mutane Da Dama A Harin Ta'addanci Kusa Da Birnin Magadishu Na Kasar Somalia
Jul 26, 2016 18:11Harin Kunar Bakin Wake Biyu Ya Ci Rayukan Mutane 13 A Kusa Da Filin Saukar Jiragen Sama Na Magadishu
-
Tagwayen bama-bamai sun tashi a Kasar Somaliya
Jul 26, 2016 11:18Wata Majiya ta sanar da tashin wasu tagwayen bama-bamai a birnin Magadushu na Kasar Somaliya
-
An kafa Kwamitin bincike kan kisan fararen hula a Somaliya
Jul 19, 2016 17:06An kaddamar da Kwamitin bincike kan kisan fararen hula a Somaliya
-
Sojojin Somaliya Sun samu Nasarar Kwace Garin Qoryoley Daga 'Yan Ta'adda
Jul 19, 2016 05:11Rundunar sojin gwamnatin Somaliya da hadin gwiwar dakarun wanzar da zaman lafiya da sulhu na kungiyar tarayyar Afrika sun samu nasarar kwace garin Qoryoley da ke kudancin kasar Somaliya daga mamayar mayakan kungiyar Al-Shabab.