Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Somaliya

  • Somaliya: An Kai Hari A Kasuwar Magadishu

    Somaliya: An Kai Hari A Kasuwar Magadishu

    Jul 06, 2016 06:19

    Mutane 16 Sun Mutu A Wani Harin Da Aka Kai A Kasuwa.

  • Tashin Nakiya ya hallaka Mutane 8 a Somaliya

    Tashin Nakiya ya hallaka Mutane 8 a Somaliya

    Jul 05, 2016 14:38

    Mutane 8 sun rasu sanadiyar tashin Nakiya a kusa da birnin Magadushu na kasar Somaliya

  • Jami'an Tsaron Somaliya Sun Kwace Iko Da Wasu Yankuna Daga Hannun Al-shabab

    Jami'an Tsaron Somaliya Sun Kwace Iko Da Wasu Yankuna Daga Hannun Al-shabab

    Jul 05, 2016 05:30

    Jami'an tsaron kasar Somalia sun sanar da samun nasarar kwace iko da wasu muhimman yankuna daga hannun mayakan 'yan ta'adda na kungiyar Al-shabab a kudancin kasar.

  • Jami'an Tsaron Kenya Sun Tsaurara Matakan Tsaro A Kan Iyakar Kasar Da Somaliya

    Jami'an Tsaron Kenya Sun Tsaurara Matakan Tsaro A Kan Iyakar Kasar Da Somaliya

    Jul 02, 2016 13:57

    Majiyar tsaro a Kenya ta sanar da tsaurara matakan tsaro a kan iyakar kasarta da Somaliya musamman a shiyar arewa maso gabashi da nufin dakile duk wani yunkurin ta'addancin kungiyar Al-Shabab.

  • Mutane 18 ne suka rasu sanadiyar tashin Nakiya a kudancin Somaliya

    Mutane 18 ne suka rasu sanadiyar tashin Nakiya a kudancin Somaliya

    Jun 30, 2016 11:15

    Tashin Nakiya ya yi sanadiyar mutuwar mutane 18 a kudancin kasar Somaliya

  • Somaliya : Harin Al'shabab Ya Rutsa Da Sakataren Gwamnati

    Somaliya : Harin Al'shabab Ya Rutsa Da Sakataren Gwamnati

    Jun 26, 2016 17:27

    Ma'aikatar harkokin wajen Somaliya ta sanar da mutuwar sakataren gwamnatin kasar na muhalli, a harin da tsagerun Al'shabab suka kai a katafaren otel din nan dake Mogadisho babban birnin kasar.

  • Karuwar kai hari a Somaliya

    Karuwar kai hari a Somaliya

    Jun 26, 2016 12:05

    Majiyar Asibitin Somaliya ta sanar da karuwar tashin Bom gami da kai hare-haren ta'addanci A Birnin Magadushu fadar shugabancin kasar

  • Birnin Magadishou Na Kasar Somalia Ya Girga Sakamon Tashin Wasu bama-Bamai

    Birnin Magadishou Na Kasar Somalia Ya Girga Sakamon Tashin Wasu bama-Bamai

    Jun 25, 2016 16:08

    Rahotanni daga kasar Somalia na cewa wasu bama-bamai masu karfin gaske sun tarwatse yau a cikin birnin, lamarin da ya girgiza sassa daban-daban na birnin.

  • Somaliya: Mummunan Hari A kusa da Babban Birnin Kasar

    Somaliya: Mummunan Hari A kusa da Babban Birnin Kasar

    Jun 23, 2016 18:07

    Mutane da Dama Sun Mutu Sanadiyyar Wani Mummunan Hari A Kusa Da Birnin Magadishu

  • Somaliya: Halakar Wani Jigo Na Kungiyar al-shabab

    Somaliya: Halakar Wani Jigo Na Kungiyar al-shabab

    Jun 19, 2016 19:13

    al-shabab ta Somaliya ta yi furuci da kashe wani jigonta.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS