-
Wata Kotun Somaliya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wasu 'Yan Kungiyar Al-Shabab
Jun 19, 2016 11:03Wata kotu a kasar Somaliya ta yanke hukuncin kisa a kan wasu 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Al-Shabab da aka same su da hannu cikin ayyukan ta'addanci daban-daban a kasar.
-
Somaliya : Dakarun AU Sun Hallaka Yan Al-Shabaab Sama da 100
Jun 10, 2016 11:19Sojojin kungiyar tarayyar kasashen Afirka (AU) dake Somaliya sun bayyana cewa, dakarun AMISOM da na gwamnatin Somaliya sun yi nasarar hallaka 'yan kungiyar Al-Shabaab sama da dari a tsakiyar kasar.
-
Al'Shabab Ta Kashe Sojojin Habasha 40 A Somaliya
Jun 09, 2016 11:17Kungiyar Al'shabab ta sanar da kai wani hari kan sojojin tabbatar da zamen lafiya na Amisom dake Somaliya,
-
Somaliya Za Ta Karbi 'Yan gudun hijirar Dadaab na kasar Kenya.
Jun 09, 2016 06:43Shugaban kasar Somaliya ya ce; Za su karbi Sansanin 'yan gudun hijira na Dadaab idan Kenya ta rufe.
-
An kame wasu Sojojin Dakarun Sulhu na Afirka a Somaliya
Jun 06, 2016 05:35An cabke wasu daga cikin Dakarun sulhu na kungiyar Tarayyar Afirka kan zarkin su da sace man fetur gami da kayan aikin soja a Somaliya
-
Bunkasa Harkokin Tsaro A Somaliya:
Jun 05, 2016 07:37Dakarun Tabbatar da zaman lafiya na Afirka da suke a Somaliya na bunkasa zaman lafiya.
-
An kai wani Mumunan hari a birnin Magadushu na Somaliya
Jun 02, 2016 05:36An kai wani kazamin hari cikin wani Otel dake karban bakuncin manyan mutane a birnin Mogadishu na kasar Somalia jim kadan bayan da kasar Amurka ta sanar da kashe jagoran Kungiyar AShabab Abdullahi Haji Da’ud a wani hari ta sama da Sojoji suka kai a cikin kasar
-
Gwamnatin Kasar Kenya Ta Bada Sanarwan Rufe Sansanin Dodab Nan Da Watan Nuwamba
Jun 01, 2016 17:47kasar ta kuduri anniyar rufe sansanin yan gudun hijira mafi girma a kasar nan da watan Nuwamban mai zuwa.
-
An Kame 'yan kungiyar al-shabab 4
Jun 01, 2016 07:59Jami'an tsaron sun kame 'yan kungiyar al-shabab Kusa da Birnin Mogadishu.
-
Kotu Ta Daure Wasu 'Yan Somaliya 2 Daurin Rai Da Rai Saboda Shirin Tarwatsa Wani Jirgin Fasinja
May 31, 2016 05:22Wata kotun soji a kasar Somaliya ta daure wasu mutane biyu daurin rai da rai a gidan maza saboda samunsu da laifin shirin tarwatsa wani jirgin saman fasinja a kasar.