Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Somaliya

  • An dakile harin kungiyar Ashabab a tsakiyar kasar Somaliya

    An dakile harin kungiyar Ashabab a tsakiyar kasar Somaliya

    May 17, 2016 05:45

    Dakarun tsaron kasar Somaliya tare da hadin gwiwar Dakarun tabbatar da sulhu na kungiyar Tarayyar Afirka sun samu nasarar dakile wani harin kungiyar Ashabab a kasar

  • Harin ta'addanci ya hallaka jami'an 'yan sanda biyu a kasar Somaliya

    Harin ta'addanci ya hallaka jami'an 'yan sanda biyu a kasar Somaliya

    May 09, 2016 10:21

    Wasu Jami'an 'yan sandan Somaliya biyu sun hallaka sanadiyar tashin Bom a birnin Magadushu.

  • An kwato Yankuna da dama daga hanun kungiyar Ashabab a Somaliya

    An kwato Yankuna da dama daga hanun kungiyar Ashabab a Somaliya

    May 02, 2016 06:56

    Kungiyar Tarayyar Afirka da Somliya Sun sanar da kwato yankuna da dama daga Hanun kungiyar Ashabab a kasar Samaliya.

  • An kashe Mayakan Ashabab uku a kudu masu yammacin Somaliya

    An kashe Mayakan Ashabab uku a kudu masu yammacin Somaliya

    Apr 22, 2016 15:18

    Wani Jami'in Sojin Samaliya ya sanar hallaka mayakan Ashabab akalla guda uku a yayin wani farmaki da dakarun tdaron kasar gami da na kungiyar Tarayyar Afirka suka kai yankin Bakul dake kudu maso yammacin Kasar

  • Mayakan Kungiyar Al-Shabab Sun Kai Hari Birnin Mogadisho Fadar Mulkin Somaliya

    Mayakan Kungiyar Al-Shabab Sun Kai Hari Birnin Mogadisho Fadar Mulkin Somaliya

    Apr 19, 2016 03:37

    Yan kungiyar Al-Shabab ta Somaliya sun kai wani hari birnin Mogadisho fadar mulkin kasar, inda suka kashe mutane akalla 4 tare da jikkata wasu wasu adadi na daban a jiya Litinin.

  • Somaliya : An Kai Harin Bom A Wata Kasuwa

    Somaliya : An Kai Harin Bom A Wata Kasuwa

    Apr 13, 2016 18:07

    Rahotanni daga Somaliya na cewa mutane uku ne suka rasa rayukan su, kana wasu shida na daban suka raunana sakamakon fashewar wani bom a cikin wata kasuwa dake kudancin kasar.

  • Mutane 5 sun hallaka sakamakon tashin bom a kasar Somaliya

    Mutane 5 sun hallaka sakamakon tashin bom a kasar Somaliya

    Apr 12, 2016 04:13

    Kimanin Mutane 5 ne suka rasa rayukansu sannan kuma wasu 7 suka jikkata sanadiyar tashin wata Mota shake da bama-bama a gaban ofishin Gwamnatin kasar Somaliya dake birnin Magadushu.

  • Wasu 'yan bindiga sun hallaka mutane 2 a kasar Somaliya

    Wasu 'yan bindiga sun hallaka mutane 2 a kasar Somaliya

    Apr 08, 2016 08:55

    Akalla Mutane biyu ne suka sara rayukansu sakamakon buda wuta da wasu 'yan bindiga suka yi a birnin Magadushu fadar milkin kasar Somaliya.

  • An hallaka daya daga cikin shugabanin kungiyar Ashabab a Somaliya

    An hallaka daya daga cikin shugabanin kungiyar Ashabab a Somaliya

    Apr 05, 2016 08:21

    Amurka ta sanar da hallaka daya daga cikin shugabanin kungiyar Ashabab a kasar Somaliya

  • An Cafke Wasu Mayakn Al-shabab 8 A Kasar Somalia

    An Cafke Wasu Mayakn Al-shabab 8 A Kasar Somalia

    Apr 05, 2016 03:36

    Jami'an tsaron kasar Somalia sun cafke wasu mayakan kungiyar Al-shabab guda 8 a birnin magadishou a jiya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS