-
Sudan : Wani Abun Fashewa Ya Yi Ajalin Yara 8
Mar 24, 2019 05:17'Yan sanda a Sudan sun ce yara takwas ne suka rasa rayukansu, biyo bayan fashewar wani abu da ba'a kai ga tantance ko minene ba, a yankin Omdourman.
-
Sudan Da Sudan Ta Kudu Sun Cimma Matsaya Na Bude Iyakokinsu
Mar 19, 2019 09:52Kwamitin hadin gwiwar tsaro da Siyasa na kasashen Sudan da Sudan Ta Kudu sun cimma matsaya na bude iyakokin kasashen biyu.
-
Ana Ci Gaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati A Sudan
Mar 18, 2019 05:13Dubun dubatan al'ummar kasar Sudan Ne Suka gudanar da zanga-zangar kin jinin gwamnati a yankuna da dama na kasar
-
Sudan : Al-Bashir Ya Yi Fatan Inganta Huldar Kasarsa Da Rasha
Mar 17, 2019 18:46Shugaba Omar al-Bashir na kasar Sudan ya bayyana fatansa na inganta huldar dake tsakanin kasarsa da kuma kasar Rasha.
-
Za'a Kafa Sabuwar Gwamnati A Sudan
Mar 14, 2019 07:43Kafar watsa labaran Arabie News ta nakalto Mohamed Tahir Ayala Piraministan kasar Sudan a wannan Laraba yayin da yake mayar da martani kan ci gaba da kin jinin gwamnatin Omar al-Bashir na cewa nan ba da jimawa ba za a kafa sabuwar gwamnati a kasar.
-
An Rage Yawan Lokacin Dokar Ta-Baci A Kasar Sudan
Mar 12, 2019 05:45An rage yawan wa'adin aiwatar da dokar ta- baci a fadin kasar Sudan daga shekara daya zuwa watanni 6.
-
Sudan: Albashir Ya Yi Wa Wasu Manyan Jami'an Soji Ritaya
Mar 10, 2019 15:45Shugaban kasar Sudan Umar Hassan Albashir ya yi wa wasu daga cikin manyan jami'an sojin kasar ritaya.
-
An Yi Zanga zangar Kalubalantar Dokar Ta Baci A Sudan
Mar 07, 2019 14:59A Sudan jama'ar kasar da dama ne suka fito yau Alhamis domin gudanar da wata zanga zanga ta kalubalantarkafa dokar ta bacin da shugaban kasar Omar Al' Bashir ya kafa.
-
An Sallami Jagoran 'Yan Adawa Na Sudan
Mar 05, 2019 13:19Hukumomi a Sudan sun sallami jagoran 'yan hamayya na kasar, wanda aka cafke kwanaki kadan bayan zanga zangar tsadar rayuwa da kuma kin jinin gwamnati.
-
Sudan: Shugaban Yan Adawa Ya Bukaci Shugaba Albashir Ya Sauka
Mar 03, 2019 07:34Shugaban jam'iyyar Umma, jam'iyyar adawa mafi girma a kasar Sudan ya bukaci shugaba Umar Hassan Albashir ya sauka da mukaminsa