Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan

  • An Dauki Kwararen Matakan Dakile Zanga-zanga A Sudan

    An Dauki Kwararen Matakan Dakile Zanga-zanga A Sudan

    Feb 26, 2019 07:17

    Gwamnatin Sudan ta dauki wasu kwararen matakai da ake ganin cewa na dakile duk wani yunkuri na ci gabda zanga-zanagr adawa da gwamnatin kasar.

  • Sudan : EL-Bashir Ya Nada Sabon Mataimakinsa

    Sudan : EL-Bashir Ya Nada Sabon Mataimakinsa

    Feb 24, 2019 09:32

    Shugaban kasar Sudan Umar Hassan al-Bashir ya nada ministan tsaro a matsayin mataimakin shugaban kasa

  • Jam'iyya Ummah Ta Zargi Gwamnatin Sudan Shirin Kisan Kiyashi A Kasar.

    Jam'iyya Ummah Ta Zargi Gwamnatin Sudan Shirin Kisan Kiyashi A Kasar.

    Feb 21, 2019 06:51

    Majiyar jam'iyyar Umma, babbar jam'iyyar adawa a kasar Sudan ta bayyana cewa kashedin da gwamnatin shugaba Bashir ta bayar na murkushe yan adawa da karfi ya nuna cewa zata yi kisan kiyashi wa mutanen kasar.

  • Sudan Zata Fita Daga Matsalolin Da Take Fama Da Su_ Al-Bashir

    Sudan Zata Fita Daga Matsalolin Da Take Fama Da Su_ Al-Bashir

    Feb 17, 2019 19:15

    Shugaban kasar Sudan Umar Hassan Albashir ya bayyana cewa kasarsa zata fita daga matsalolin da take fama da su a halin yanzu.

  • Majalaisar Dokokin Kasar Sudan Zata Fara Aikin Tsawaita Shugabancin Albashir

    Majalaisar Dokokin Kasar Sudan Zata Fara Aikin Tsawaita Shugabancin Albashir

    Feb 15, 2019 19:18

    A yau ne majalisar dokokin kasar Sudan zata fara tattauna batun yiyuwan shugaban kasa mai ci Umara Hassan Albashir ya shiga takarar shugaban kasa a zaben shekara ta 2020 mai zuwa

  • Al'ummar Kasar Sudan Na Ci Gaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati

    Al'ummar Kasar Sudan Na Ci Gaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati

    Feb 09, 2019 05:28

    A jiya juma'a al'ummar kasar Sudan sun sake gudanar da zanga-zangar kin gwamnati a jihohin daban daban na kasar ciki harda Khartoum babban birnin kasar

  • Jami'an Tsaro A Kasar Sudan Sun Kama Babbar Sakatariyar Jam'iyyar Umma

    Jami'an Tsaro A Kasar Sudan Sun Kama Babbar Sakatariyar Jam'iyyar Umma

    Feb 06, 2019 06:44

    Majiyar jam'iyyar Umma ta kasar Sudan ta bada sanarwan cewa a jiya Talata da dare jami'an tsaron kasar sun kama babban sakataren jam'iyyar Ummu Salma Assadikul Mahdi babban sakataren kungiyar da kuma Saratu Naqdullah wata yar jam'iyyar.

  • Ministan Tsaron Sudan Ya Gargadi Masu Adawa Da Gwamnati

    Ministan Tsaron Sudan Ya Gargadi Masu Adawa Da Gwamnati

    Feb 05, 2019 11:53

    Ministan tsaron kasar Sudan ya ce jami'an tsaro ba za su laminta wasu mutane su jefa kasar cikin kaka nike ba

  •  An Bude Iyakar Tsakanin Sudan Da Eritrea

    An Bude Iyakar Tsakanin Sudan Da Eritrea

    Feb 01, 2019 03:27

    Shugaba Umar Hassan El-Bashir, na Sudan, ya sanar da sake bude iyakar dake tsakanin kasar da Eritrea.

  • Sudan : Malaman Jami'a Sun Shiga Cikin Masu Neman Sauyi

    Sudan : Malaman Jami'a Sun Shiga Cikin Masu Neman Sauyi

    Jan 31, 2019 19:25

    Malaman Jami'o'i a kasar Sudan Kimani 300 ne suka gudanar da zanga-zanga a tsakiyar Jami'a a birnin Khartun inda suke bukatar sauyin shugabanci a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS