Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan

  • Sojojin Sudan Ba Za Su Bari Gwamnati Ta Fadi Ba

    Sojojin Sudan Ba Za Su Bari Gwamnati Ta Fadi Ba

    Jan 31, 2019 12:13

    Babban Hafsan Sojan kasar Sudan Kamal Abdul-Ra'uf ya fada a yau alhamis cewa; Ba za su bari kasar ta shiga halin rashin tabbas ba

  • An Sabunta Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Jihohi Biyu Na Sudan

    An Sabunta Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Jihohi Biyu Na Sudan

    Jan 29, 2019 12:36

    Shugaban kasar Sudan ya sabunta yarjejjeniyar tsagaita wuta a jahohin Nile Aby da Kurdufan ta kudu.

  • Yan Jarida A Kasar Masar Suna Goyon Bayan Mutanen Sudan A Zanga-Zangar Kin Jinan Gwamnati Da Suke Yi

    Yan Jarida A Kasar Masar Suna Goyon Bayan Mutanen Sudan A Zanga-Zangar Kin Jinan Gwamnati Da Suke Yi

    Jan 27, 2019 19:09

    Yan jarida da kuma malaman jami'o'i da masana sun bayyana goyon bayansu ga mutanen kasar Sudan wadanda suke zanga-zangar kin jinin gwamnatin shugaba Umar Hassan Al-Bashir.

  • Sudan : Kungiyoyi Sun Yi Kiran Zanga Zanga Cikin Dare

    Sudan : Kungiyoyi Sun Yi Kiran Zanga Zanga Cikin Dare

    Jan 26, 2019 16:50

    Kungiyoyin kwadago a Sudan, sunyi kiran gudanar da zanga zanga cikin daren yau Asabar da kuma ranaku masu zuwa.

  • An Kashe Masu Zanga -Zanga Biyu A Kasar Sudan

    An Kashe Masu Zanga -Zanga Biyu A Kasar Sudan

    Jan 25, 2019 19:22

    A ci gaba da zanga-zangar kin jinin gwamnatin wanda mutanen kasar Sudan suke yi an kara kashe wasu mutane biyu.

  • Sudan:'Yan Adawa Sun Kira Zanga-Zanga

    Sudan:'Yan Adawa Sun Kira Zanga-Zanga

    Jan 25, 2019 11:47

    Kungiyoyin jam'iyun adawa a sudan sun bukaci al'ummar kasar da su gudanar da zanga-zanga bayan kamala sallar juma'a

  • Injiniyoyi A Kasar Sudan Sun Bayyana Adawarsu Da Gwamnatin Shugaba Albashir

    Injiniyoyi A Kasar Sudan Sun Bayyana Adawarsu Da Gwamnatin Shugaba Albashir

    Jan 24, 2019 19:24

    Kungiyar injiniyoyi na kasar Sudan sun bayyana adawarsu da gwamnatin shugaba Umar hassan Albshir a yau Alhamis.

  • Sudan:An Kwace Takardar Izinin Aikin Jarida Ga Wasu 'Yan Rahoton Al-Arabiya

    Sudan:An Kwace Takardar Izinin Aikin Jarida Ga Wasu 'Yan Rahoton Al-Arabiya

    Jan 22, 2019 12:48

    Ma'aikatar sadarwa ta kasar Sudan ta kwace takardar izinin aikin jarida ga wasu 'yan rahoton tashar talabijin din Al-Arabiya mallakin kasar Saudiya

  • Malaman Makarantu A Kasar Sudan Sun Bada Sanarwan Ci Gaba Da Yajin Aiki

    Malaman Makarantu A Kasar Sudan Sun Bada Sanarwan Ci Gaba Da Yajin Aiki

    Jan 21, 2019 10:24

    Komitin malaman makarantun Firamari da sakandari a kasar sudan ya bada sanarwan ci gaba da yajin aikin da kuma nuna adawa da gwamnatin kasar.

  • Sadiqul Mahadi Ya Bukaci MDD Da Ta Gudanar Da Binkce Akan Abubuwan Da Suke Faruwa A Sudan

    Sadiqul Mahadi Ya Bukaci MDD Da Ta Gudanar Da Binkce Akan Abubuwan Da Suke Faruwa A Sudan

    Jan 20, 2019 06:31

    Shugaban jam'iyyar umma ta adawa a kasar Sudan ya bayyana bukatar ganin Majalisar Dinkin Duniya ta gudanar da bincike akan abin da yake faruwa a cikin kasar Sudan

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS