-
Wasu 'Yan Bindiga Sun Bude Wuta Kan Fararen Hula A Kasar Sudan
Apr 03, 2017 01:06Wasu gungun 'yan bindiga sun bude wuta kan mai uwa da wabi kan wata kasuwa da ke lardin Kordofan ta Arewa da ke kasar Sudan, inda suka kashe mutane tare da jikkata wani adadi na daban.
-
Atisayen Sojin Sama Tsakanin Kasashen Sudan Da Saudiyya
Apr 01, 2017 00:21Rundunonin sojin saman kasashen Sudan da Saudiyya sun fara gudanar da wani atisayen soji na hadin gwiwa da nufin karfafa rundunar sojin saman kasashen biyu domin ci gaba da kaddamar da hare-haren wuce gona da iri kan kasar Yamen.
-
Human Right Watch Ta Bukaci A Kama Shugaban Sudan Saboda 'Laifuffukan Yaki'
Mar 27, 2017 01:15Kungiyar take hakkokin bil'adama ta kasa da kasa Human Rights Watch ta bukaci gwamnatin kasar Jordan da ta hana shugaban kasar Sudan Umar Hasan al-Bashir shiga kasar ko kuma ta kama shi idan har ya shigo.
-
Kasashen Tunusiya Da Sudan Sun Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Taimakekkeniya
Mar 24, 2017 00:15Gwamnatocin kasashen Tunusiya da Sudan sun dauki matakin kara bunkasa alaka da taimakekkeniya a tsakaninsu ta hanyar rattaba hannu kan yarjeniyoyi har 22.
-
Kokarin Kafa Gwamnatin Hadin Kan Kasa A Sudan
Mar 16, 2017 03:26Mataimakin shugaban kasa kuma fira ministan kasar Sudan ya jaddada cewa: Bayan kammala gudanar da shawarwari da dukkanin bangarorin da abin ya shafa zasu hanzarta kafa gwamnatin hadin kan kasa a Sudan.
-
Matsalar Fari Ta Tilastawa Dubban 'Yan Kasar Sudan Ta Kudu Yin Gudun Hijira
Mar 13, 2017 07:29Dubban 'yan Sudan ta Kudu sun tsallaka kan iyakar da ke tsakanin kasarsu da Sudan domin neman mafaka sakamakon bullar matsalar fari a yankunansu.
-
Sudan Ta Kirayi Jakadan Amurka Don Nuna Rashin Amincewa Da Dokar Hana 'Yan Kasar Shiga Amurka
Mar 10, 2017 02:16Ma'aikatar harkokin wajen kasar Sudan ta kirayi babban jami'in diplomasiyyar Amurka a kasar don nuna rashin jin dadinta da umurnin da shugaban Amurkan Donald Trump ya sanya wa hannu na hana 'yan wasu kasashe shida na musulmi shiga Amurkan ciki kuwa har da kasar ta Sudan.
-
Sudan: An Bukaci Neman Gudanar Da Bincike Akan Harin Makamai Masu Guba.
Mar 07, 2017 09:18Majalisar Dinkin Duniya ta yi kira da a gudanar da bincike akan harin makamai masu guba a yankin Darfur.
-
'Yan Tawayen SPLM Sun Saki Mutane 125
Mar 06, 2017 02:23'Yan tawayen SPLA a Sudan sun saki fursunoni 125 da suka tsare kusan shekaru bakwai.
-
Yan Tawayen Sudan Sun Saki Sojojin Gwamnatin Kasar Da Dama Da Suka Kama
Mar 05, 2017 03:30Yan tawayen kungiyar Popular Movement for the Liberation of Sudan sun saki sojojin gwamnatin kasar da dama da suka kama a matsayin fursunonin yaki.