-
Sudan Ta Kudu: Zazzabin Cizon Sauro Ya Kashe Mutane 2000
Jul 17, 2017 11:56Hukumar bada agaji ta Majalisar Dinkin Duniya a kasar Sudan ta kudu ce ta sanar da wannan kididdigar ta mutuwar mutanen a cikin watanni shida.
-
Mutanen Kimani 2000 Suka Rasa Rayukansu A Sudan Ta Kudu Sanadiyar Cutar Malaria
Jul 17, 2017 07:20Hukumar bada agaji ta majalisar dinkin duniya a Sudan ta kudu ta bada rahoton cewa akalla mutane 2000 ne suka rasa rayukansu sanadiyyar cutar Malaria a cikin watanni 6 da suka gabata.
-
An Kama Shugaban Gidan Television Ta Kasa Na Kasar Sudan Ta Kudu Saboda Kin Watsa Jawabin Shugaban Kasa
Jul 15, 2017 17:36Jami'an tsaro a kasar Sudan ta Kudu suna tsare da shugaban tashar television na kasar wato South Sudan Broadcasting Corporation (SSBC) bayan ya kasa watsa jawaban shugaban kasar Silva Kirr a ranar samun 'yencin kasar kai tsaye.
-
An Sace Ma'aikatan UNICEF A Sudan Ta Kudu
Jul 12, 2017 18:00An sace wasu daga cikin ma'aikatan asusun tallafa wa kananan yara na majlaisar dinkin duniya UNICEF a kasar Sudan ta kudu.
-
An Bukaci Ci Gaba Da Yaki Da Yunwa A Sudan Ta Kudu
Jun 30, 2017 18:11Kungiyoyin Kai Agajin gagguwa na kasa da kasa sun bukaci da a ci gaba da kokari wajen yaki da rashin abinci a kasar Sudan ta kudu.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Gargadi Kan Habakar Matsalar 'Yan Gudun Hijira A Sudan Ta Kudu
Jun 22, 2017 11:47Hukumar Kolin Kula da 'Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi kan habakar matsalar 'yan gudun hijira a kasar Sudan ta Kudu.
-
Barazanar Yunwa A Kasar Sudan Ta Kudu Duk Tare Da Damina Mai Albarka
Jun 21, 2017 16:00Duk da cewa daminar bana ta yi kyau a kasar Sudan ta Kudu, amma har yanzun akwai miliyoyin mutanen kasar wadanda suke fama da karancin abinci.
-
Kungiyar IGAD Ta Jaddada Bukatar Kawo Karshen Yaki A Sudan Ta Kudu
Jun 13, 2017 17:56Kungiyar raya tattalin arziki da kuma ci gaban kasashen tsakiyar Afrika ta jaddada bukatar a kawo karshen yaki a kasar Sudan ta Kudu.
-
FAO Za Ta Taimaka Ma Iyalai Dubu 900 A Sudan Ta Kudu
Jun 13, 2017 06:48Hukumar abinci ta mjalaisar dnkin duniya FAO ta sanar da cewa, tana da wani shiri na taimaka ma iyalai akalla dubu 900 a Sudan ta kudu domin shawo kan matsalar abinci da ake fama da ita a kasar.
-
MDD Ta Ware Wasu Kudade Domin Tallafawa Al'ummar Sudan Ta Kudu
May 28, 2017 19:17Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da shirinta na tallafawa al'ummun yankunan da masifar fari ta ritsa da su a kasar Sudan ta Kudu.