Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan ta kudu

  • Yadda Manyan Sojoji Ke Juyawa Gwamnatin Salva Kiir Baya

    Yadda Manyan Sojoji Ke Juyawa Gwamnatin Salva Kiir Baya

    Feb 19, 2017 05:46

    A Sudan ta Kudu ana ci gaba da samun manyan jami'an soji dake juyawa gwamnatin kasar baya ta hanyar yin murabus daga bakin aikinsu.

  • Sudan Ta Kudu: Wani Babban Jami'in GWamnati Ya yi Murabus.

    Sudan Ta Kudu: Wani Babban Jami'in GWamnati Ya yi Murabus.

    Feb 18, 2017 19:05

    Alkalin kotun soja na kasar Sudan ta kudu Khalid Uno Loky ya yi murabus daga mukaminsa saboda kin amincewa da yaduwar cin hanci da rashawa da kuma kalibanci.

  • Wani Ministan A Gwamnatin Sudan Ta Kudu Ya Hadewa Yan Tawaye

    Wani Ministan A Gwamnatin Sudan Ta Kudu Ya Hadewa Yan Tawaye

    Feb 18, 2017 11:56

    Ministan ayyuka na gwamnatin Sudan ta Kudu ya bada sanrwan ajiye aikinsa da kuma hadewarsa da yan tawaye karkashin Rieck Masher.

  • Ministan Kwadago Na Sudan Ta Kudu Ya Yi Murabus

    Ministan Kwadago Na Sudan Ta Kudu Ya Yi Murabus

    Feb 17, 2017 16:43

    Ministan kwadago na Sudan ta kudu ya sanar da yin murabus dinsa daga bakin aiki tare da kuma mika kai ga jagoran 'yan adawa na kasar.

  • Sudan Ta Kudu: Bullar Sabuwar Kungiyar 'Yan tawaye.

    Sudan Ta Kudu: Bullar Sabuwar Kungiyar 'Yan tawaye.

    Feb 11, 2017 12:08

    Wata Kungiyar 'yan tawaye mai dauke da makamai ta bulla a yankin Equatorial a kasar Sudan ta kudu.

  • Al'ummar Sudan Ta Kudu Suna Ci Gaba Da Yin Hijira Zuwa Kasar Uganda

    Al'ummar Sudan Ta Kudu Suna Ci Gaba Da Yin Hijira Zuwa Kasar Uganda

    Feb 09, 2017 05:38

    Bullar matsalolin tashe-tashen hankula a Sudan ta Kudu tana ci gaba da tilasta wa al'ummar kasar yin gudun hijira zuwa cikin kasar Uganda.

  • An Rufe Ofisoshin Kungiyar Bada Agaji Na Kasa Da Kasa A Sudan Ta Kudu

    An Rufe Ofisoshin Kungiyar Bada Agaji Na Kasa Da Kasa A Sudan Ta Kudu

    Feb 01, 2017 06:25

    Majiyar kungiyoyin bada agaji na kasa da kasa a sudan ta kudu sun bayyana cewa sun tsaida dukkanin ayyukansu a kasar saboda barkewa yaki mai tsanani a wurare da dama a kasar.

  • Yaki Ya Sake Barkewa A Yankin Upper Nile Na Kudancin Sudan

    Yaki Ya Sake Barkewa A Yankin Upper Nile Na Kudancin Sudan

    Jan 29, 2017 05:52

    Mummunan yaki ya sake barkewa a yankin Upper Nile na kasar Sudan ta Kudu tsakanin dakarun gwamnati da 'yan tawayen kungiyar Sudan People’s Liberation Movement In-Opposition (SPLM-IO) da suke da kawance da tsohon mataimakin shugaban kasar Sudan ta Kudun Riek Machar.

  • Sojojin Gwamnati sun kai hari kan 'yan tawaye a arewacin Sudan ta Kudu.

    Sojojin Gwamnati sun kai hari kan 'yan tawaye a arewacin Sudan ta Kudu.

    Jan 26, 2017 17:39

    Kakakin Sojin Sudan ta Kudu ya sanar da kai hari kan Dakarun 'yan tawaye a arewacin kasar.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Karin Sojojin Dawo Da Zaman Lafiya A Sudan Ta Kudu

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Karin Sojojin Dawo Da Zaman Lafiya A Sudan Ta Kudu

    Jan 24, 2017 06:21

    Sanadiyyar karin tashe tashen hankula a kasar Sudan ta Kudu komitin tsaro na MDD ya bukaci a kara yawan saojojin Majalisar a kasar Ta Sudan ta Kudu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS