Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

turkiyya

  • Shugaba Buhari Yayi Kira Ga Hadin Kai Da Aiki Tare Tsakanin Kasashen Kungiyar D-8

    Shugaba Buhari Yayi Kira Ga Hadin Kai Da Aiki Tare Tsakanin Kasashen Kungiyar D-8

    Oct 20, 2017 17:18

    Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya kirayi shugabannin kasashen kungiyar D-8 da suke taro a kasar Turkiyya da su dau matakan da suka dace wajen kara karfafa alaka ta kasuwanci da zuba jari tsakanin kasashe membobin kungiyar.

  • Amurka Da Turkiyya Sun Tattauna Kan Takaddamar Bisa (Visa)

    Amurka Da Turkiyya Sun Tattauna Kan Takaddamar Bisa (Visa)

    Oct 11, 2017 17:20

    Sakatarorin harkokin wajen kasashen Amurka da Rasha sun tattauna ta wayar tarho kan takaddamar data kunno bayan soke bada bisa tsakanin kasashen biyu.

  • Shugabannin Iran Da Turkiyya Sun Bayyana Rashin Amincewa Da Rarraba Kasar Iraki

    Shugabannin Iran Da Turkiyya Sun Bayyana Rashin Amincewa Da Rarraba Kasar Iraki

    Oct 04, 2017 17:22

    Shugabannin kasashen Iran da Turkiyya sun bayyana cewa ba za su taba amincewa da kokarin Kurdawa na rarraba kasar Iraki ba, suna masu sake jaddada shirin gwamnatocinsu na kara karfafa alakar da ke tsakanin kasashen biyu.

  • Kasashen Iran Da Turkiyya Sun Karfafa Matakan Tsaro A Iyakokinsu

    Kasashen Iran Da Turkiyya Sun Karfafa Matakan Tsaro A Iyakokinsu

    Oct 02, 2017 16:41

    Kasashen Turkiyya Da Iran sun karfafa matakan ayyukan soji a wani mataki na tsaron iyakokinsu.

  • Rasha : Putin Na Ziyara A Turkiyya

    Rasha : Putin Na Ziyara A Turkiyya

    Sep 28, 2017 16:29

    Shugaba Vladimir Putin na Rasha, zai gana da takwaransa na Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan a birnin Ankara, a yayin wata 'yar gajeriyar ziyara da ya ke a birnin Ankara.

  • Iran Ta Dakatar Da Zirga-Zirga Jiragan Sama Zuwa Kurdistan Na Iraki

    Iran Ta Dakatar Da Zirga-Zirga Jiragan Sama Zuwa Kurdistan Na Iraki

    Sep 24, 2017 14:27

    Gwamantin Iran ta sanar da dakatar da dukkan zurga-zurga jiragan sama zuwa yankin Kurdistan na Iraki, a yayin da ake gaf da jefa kuri'ar raba gardama kan ballewar yankin na Kurdawa.

  • Gwamnatin Turkiya Ta Bude Sabbin Ofisoshin Jakadanci A Wasu Kasashen Afrika

    Gwamnatin Turkiya Ta Bude Sabbin Ofisoshin Jakadanci A Wasu Kasashen Afrika

    Sep 22, 2017 04:01

    Gwamnatin kasar Turkiya ta bude wasu sabbin Ofisoshin jakadanci a wasu kasashen Afrika da zimmar fadada harkokin tattalin arziki da na siyasa da kasashen nahiyar

  • Shugaban Kasar Turkiyya Ya Ce: Kungiyar NATO Tana Taimakon 'Yan Ta'addan Da'ish

    Shugaban Kasar Turkiyya Ya Ce: Kungiyar NATO Tana Taimakon 'Yan Ta'addan Da'ish

    Sep 02, 2017 03:53

    Shugaban kasar Turkiyya ya yi furuci da cewa: Wata kasa daga cikin kungiyar tsaro ta NATO ta taka gagarumar rawa a fagen mallaka wa kungiyar ta'addanci ta Da'ish makamai a kasashen Iraki da Siriya.

  • Gwamnatin Kasar Turkiyya Ta Mika Yan Ta'adda Ukku Ga Kasar Tunisia

    Gwamnatin Kasar Turkiyya Ta Mika Yan Ta'adda Ukku Ga Kasar Tunisia

    Aug 26, 2017 12:47

    Kakakin kotunan na musamman don hukunta yan ta'adda a kasar Tuniya ya bada sanarwan cewa kotunan sun karbi yan ta'adda guda ukku daga kasar Turkiya kuma sun jefa su a cikin kurkuku a kasar.

  • Kasar Iran Ba Ta Goyon Bayan Zaben Raba Gardama A Yankin Kurdawa Na Kasar Iraki

    Kasar Iran Ba Ta Goyon Bayan Zaben Raba Gardama A Yankin Kurdawa Na Kasar Iraki

    Aug 18, 2017 18:55

    Babban kwamandan sojojin kasar Iran Manjo Janar Mohammad Bakiri ya bayyana cewa gwamnatin kasar Iran ba ta goyon shirin Kurdawan kasar Iraki na gudanar da zaben raba gardama don warewar yankin daga kasar iraqi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS