Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

umar al-Bashir

  • Sudan: Albashir Ya Yi Wa Wasu Manyan Jami'an Soji Ritaya

    Sudan: Albashir Ya Yi Wa Wasu Manyan Jami'an Soji Ritaya

    Mar 10, 2019 15:45

    Shugaban kasar Sudan Umar Hassan Albashir ya yi wa wasu daga cikin manyan jami'an sojin kasar ritaya.

  • Majalaisar Dokokin Kasar Sudan Zata Fara Aikin Tsawaita Shugabancin Albashir

    Majalaisar Dokokin Kasar Sudan Zata Fara Aikin Tsawaita Shugabancin Albashir

    Feb 15, 2019 19:18

    A yau ne majalisar dokokin kasar Sudan zata fara tattauna batun yiyuwan shugaban kasa mai ci Umara Hassan Albashir ya shiga takarar shugaban kasa a zaben shekara ta 2020 mai zuwa

  • Zanga-zanga Ba Za Ta Kifar Da Ni Ba_El Bashir

    Zanga-zanga Ba Za Ta Kifar Da Ni Ba_El Bashir

    Jan 14, 2019 19:26

    A yayin da yake gabatar da jawabi ga taron magoya bayansa a yankin Darfur, shugaban na kasar Sudan ya ce; Hanya daya ta hawa kan kujerar mulki ita ce akwatunan zabe

  • Sojojin Kasar Sudan Sun Bayyana Goyon Bayansu Ga Shugaba Umar Hassan al-Bashir

    Sojojin Kasar Sudan Sun Bayyana Goyon Bayansu Ga Shugaba Umar Hassan al-Bashir

    Dec 24, 2018 19:03

    A wani bayani da sojojin kasar ta Sudan su ka fitar sun bayyana cikakken goyon bayansu ga gwamnatin shugaba Umar Hassan al-Bashir domin kare cigaban kasa

  • Shugaban Sudan Ya Bayyana Bacin Ransa Kan Mummuanan Halin Da Tattalin Arzikin Kasarsa Take Ciki

    Shugaban Sudan Ya Bayyana Bacin Ransa Kan Mummuanan Halin Da Tattalin Arzikin Kasarsa Take Ciki

    Jun 01, 2018 11:44

    Shugaban kasar Sudan Umar Hassan El-Bashir ya bayyana matukar bacin ransa kan mummanan halin tattalin arzikin da kasarsa take ciki duk tare da cewa an dauke mata wasu takunkuman tattalin arzikin da aka dora mata.

  • Sudan Ta Sanar Da Rufe Wasu Ofisoshin Jakadancinta 13 A Kasashen Duniya

    Sudan Ta Sanar Da Rufe Wasu Ofisoshin Jakadancinta 13 A Kasashen Duniya

    May 03, 2018 17:24

    Shugaban kasar Sudan, Omar Hasan al-Bashir ya ba da umurnin rufe wasu ofisoshin jakadancin kasar su 13 a wasu kasashe daban-daban na duniya a wani mataki na tsuke bakin aljihu da gwamnatin ta shigo da shi sakamakon matsalar tattalin arziki da kasar take fuskanta.

  • Shugaba Sudan Al-Bashir Ya Kori Ministan Harkokin Wajen Kasar

    Shugaba Sudan Al-Bashir Ya Kori Ministan Harkokin Wajen Kasar

    Apr 21, 2018 05:44

    Shugaban kasar Sudan Omar Hasan al-Bashir ya kori ministan harkokin wajen kasar Ibrahim Ghandour, a wani abin da ake gani ya samo asali ne saboda korafin da yayi kan rashin biyan jami'an diplomasiyyar kasar da suke waje albashi na watanni.

  • Babbar Jam'iyyar Adawa A Sudan Ta Bukaci Murabus Din Shugaban Kasar

    Babbar Jam'iyyar Adawa A Sudan Ta Bukaci Murabus Din Shugaban Kasar

    Mar 24, 2018 06:31

    Jam'iyyar Ummah da take matsayar babbar jam'iyyar adawa a Sudan ta bukaci shugaban kasar Umar Hasan Albashir kan ya dauki matakin yin murabus daga kan karagar shugabancin kasar.

  • Shugaban Kasar Sudan Ya Yi Da'awar Rashin Tsayawa Takara A Zaben Kasar Mai Zuwa

    Shugaban Kasar Sudan Ya Yi Da'awar Rashin Tsayawa Takara A Zaben Kasar Mai Zuwa

    Feb 05, 2018 06:36

    Shugaban kasar Sudan ya yi da'awar cewa: Ba zai tsaya takara a zaben shugabancin kasar ba a shekara ta 2020.

  • Kasashen Afrika Sun Kuduri Anniyar Dawo Da Zaman Lafiya A Nahiyar

    Kasashen Afrika Sun Kuduri Anniyar Dawo Da Zaman Lafiya A Nahiyar

    Jan 28, 2018 12:09

    Shuwagabannin Afrika wadanda a halin yanzu suke gudanar da taronsu na 30 a birnin Adisababa na kasar Ethiopia sun kuduri anniyar tabbatar da zaman lafiyar a nahiyar, da kuma shiga a dama da su wajen tabbatar da zaman lafiya a duniya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS