-
Iran Da Rasha Sun Tattauna Akan Kasar Venezuela
Mar 20, 2019 05:45Ministocin harkokin wajen kasashen Iran da Rasha sun tattauna ta wayar tarho akan halin da kasar Venezuela take ciki.
-
EU Na Fatan Venezuela, Zata Canza Tunani Kan Korar Jakadan Jamus
Mar 07, 2019 15:53Kungiyar tarayya Turai ta (EU), ta ce tana fatan kasar Venezuela zata canza tunani kan korar jakadan jamus daga kasar.
-
Gwamnatin Venezuela Ta Kori Jakadan Jamus A Kasar
Mar 07, 2019 04:37Gwamnatin Shugaba Nicolas maduro na kasar Venezuela ta sanar da korar jakadan kasar Jamus, daga kasar.
-
Daruruwan Mutanen Kasar Venezuela Sun Tsallaka Iyakar Kasar Zuwa Kasashe Makobta.
Mar 05, 2019 05:00A dai-dai lokacinda rikicin kasar Veneziela ke kara tsanani , daruruwan mutanen kasar sun fara tsallakawa zuwa kasashe makobta.
-
Gwamnatin Kasar Afrika Ta Kudu Tana Goyon Bayan Mutanen Venezuela Don Fayyace Makomarsu.
Mar 02, 2019 09:39Gwamnatin kasar Afrika ta kudu tana goyon bayan mutanen kasar Venezuela don fayyace makomar kasarsu.
-
Venezuela : Kwamitin Tsaro Zai Kada Kuri'a Kan Kudurorin Rasha Da Amurka
Feb 28, 2019 06:58A wani lokaci yau Alhamis ce, ake sa ran kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya, zai yi wani zaman kada kuri'a kan wasu kudurorin doka masu sabani da juna da kasashen Amurka da Rasha suka gamatar masa kan batun Venezuela.
-
Kasashen Gungun Lima Sun Kalubalanci Amfani Da Karfi A Venezuela
Feb 26, 2019 06:42Gungun kasashen Latine Amurka na Lima dake adawa da mulkin shugaba Nicolas Maduro, sun kalubalanci duk wani yunkuri na yi amfani da karfi kamar yadda Amurka take shirin yi a kasar Venezuela.
-
Zarif: Amurka Ba Za ta Iya Cimma Burinta Na Durkusar Da Kasar Iran Ba
Feb 25, 2019 15:02Ministan harkokin wajen kasar Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewa; gwamnatin Amurka ta dauki dukkanin matakan da take ganin cewa za su iya durkusar da kasar Iran, amma dai ba ta iya cimma burinta ba.
-
Amurka Za Ta Sanyawa Venezuela Karin Takunkumi
Feb 25, 2019 10:15Sakataren harkokin wajen Amurka Mike Pompeo ya fada a jiya Lahadi cewa Amurka za ta sanya karin takunkumi kan kasar Venezuela.
-
Iran A Shirye Take Ta Aike Da Magunguna Zuwa Venezuela
Feb 24, 2019 09:37Shugaban hukumar abinci da magani na jamhuriyar musulunci ta Iran Mhedi Pirsalehi ne ya bayyana haka a yayin wata ganawa da ya yi da tawagar kasar Venezuela wacce mataimakin ministan harkokin wajen kasar yake jagoranta.