Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yan gudun hijira

  • Paparoma Francis Ya Soki Lamirin Kasashen Turai Kan Batun 'Yan Gudun Hijira

    Paparoma Francis Ya Soki Lamirin Kasashen Turai Kan Batun 'Yan Gudun Hijira

    Jan 07, 2019 05:41

    Jagoran mabiya addinin kirista 'yan darikar Katolika na duniya Paparoma Francis, ya bukaci kasashen turai da su taimaka ma 'yan gudun hijira da suka lakahe a cikin ruwan tekun mediterranean.

  • Fiye Da 'Yan Ci Rani 2200 Ne Suka Mutu A Cikin Tekun Mediterranean A Cikin 2018

    Fiye Da 'Yan Ci Rani 2200 Ne Suka Mutu A Cikin Tekun Mediterranean A Cikin 2018

    Dec 28, 2018 17:48

    Hukumar da ke kula da taimaka ma 'yan gudun hijira a kasar Spain ta sanar da cewa, tana da alkalumma na adadin mutanen da suka mutu a cikin wannan shekara a cikin tekun Mediterranean a yayin da suke hankoron tsallakawa turai ba bisa ka'ida ba, inda adadin ya haura 2200.

  • Maroko: 'Yan ci-Rani Fiye Da 600 Sun Tsira Daga Halaka

    Maroko: 'Yan ci-Rani Fiye Da 600 Sun Tsira Daga Halaka

    Oct 09, 2018 06:48

    Sojan ruwan kasar Maroko ne su ka sanar da tseratar da 'yan ci-rani 615 daga nustewa a cikin ruwa a ckin tekun Mediterranea

  • Yara Yan Gudun Hijira Kimani 10 Ne Suke Kasar Espaniya A Halin Yanzu.

    Yara Yan Gudun Hijira Kimani 10 Ne Suke Kasar Espaniya A Halin Yanzu.

    Sep 06, 2018 11:53

    Ministan kiwon lafiya na kasar Espaniya ya bada sanarwan cewa akwai yara kanana da matasa yan kudun hijira kimani dubu 10 a cikin kasar a halin yanzu.

  • MDD Ta Yi Gargadi Kan Karuwar Hadari Da Bakin Haure Ke Fuskanta A Kan Hanyarsu Na Zuwa Turai

    MDD Ta Yi Gargadi Kan Karuwar Hadari Da Bakin Haure Ke Fuskanta A Kan Hanyarsu Na Zuwa Turai

    Sep 03, 2018 11:16

    Manzon musaman na babban kwamishinan dake kula da 'yan gudun hijra na MDD a al'amuran da suka shafi ruwan Bahrun ya yi gargadi kan karuwar hadarin da bakin haure ke fuskanta wajen ratsawa ta ruwan a kokarin isa zuwa Turai

  • Kasar Italia Ta Bada Sanarwan Dakatar Da Biyan Kasonta Na Kudade Da Take Bawa Tarayyar Turai

    Kasar Italia Ta Bada Sanarwan Dakatar Da Biyan Kasonta Na Kudade Da Take Bawa Tarayyar Turai

    Aug 26, 2018 11:49

    A ci gaba da rikici kan jirgin ruwan Dichuti dauke da bakin haure tsakanin kasar Itali da tarayyar Turai ministan harkokin wajen kasar Italiya ya bada sanarwab dakatar da kudaden da ta saba bawa tarayyar Turai.

  • Libya: Halifa Haftar Ya YI Gargadi Akan Tura Sojojin Waje Zuwa Yankin Kudancin Kasar

    Libya: Halifa Haftar Ya YI Gargadi Akan Tura Sojojin Waje Zuwa Yankin Kudancin Kasar

    Jun 30, 2018 11:04

    Kamfanin dillancin labarun (AFP) ya ambato kwamandan sojojin Libya Janar Halifa Haftar yana cewa; Fakewa da batun fada da 'yan ci-rani ba zai zama dalilin aikewa da sojojin kasashen waje zuwa kudancin kasar ba

  • Paparoma Ya Yi Allawadai Da Kisan Palastinawa Da Isra'ila Ta Yi A Gaza

    Paparoma Ya Yi Allawadai Da Kisan Palastinawa Da Isra'ila Ta Yi A Gaza

    Apr 02, 2018 17:27

    Bangaren kasa da kasa, jagoran kiristoci mabiya darikar Katolika Paparoma Francis ya yi Allawadai da kakkausar murya dangane da kisan gillar da Haramtacciyar kasar Isra'ila ta yi wa Palastinawa a Gaza.

  • Bakin Haure 'Yan Afrika Fiye Da 16,000 Ne Aka Mayar Da Su Kasashensu Daga Kasar Libiya

    Bakin Haure 'Yan Afrika Fiye Da 16,000 Ne Aka Mayar Da Su Kasashensu Daga Kasar Libiya

    Mar 14, 2018 06:23

    Babbar jami'a mai kula da siyasar harkokin wajen kungiyar tarayyar Turai ta bada labarin cewa: Bakin haure 'yan kasashen Afrika fiye da 16,000 ne aka koma da su kasashensu daga kasar Libiya.

  • Sojojin Libya Sun Baiwa 'Yan Ci Ranin Afrika Wa'adin Kwanaki 9 Da Su Bar Kasar

    Sojojin Libya Sun Baiwa 'Yan Ci Ranin Afrika Wa'adin Kwanaki 9 Da Su Bar Kasar

    Mar 09, 2018 04:59

    Rundunar sojin kasar Libya ta bayar da wa'adin kwanaki 9 ga 'yan Afrika da suke cikin kasar ba bisa ka'ida ba, da su gaggauta barin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS