-
MDD Ta Nuna Damuwa Kan Tabarbarewar Harkokin Jin Kai A Yemen
Mar 15, 2018 16:25Kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya, ya fitar da wata sanarwa a yau Alhamis mai cike da nuna damuwa kan halin da al'amuran jin kai ke ciki a kasar Yemen.
-
Sojojin Yamen Sun Kashe Sojojin Saudiyya Masu Yawa A Kudancin Kasar Ta Saudiyya
Mar 14, 2018 06:27Sojojin Yamen sun bude wuta kan gungun sojojin marautar Saudiyya a yankunan Jizan da Asir da suke kudancin kasar ta Saudiyya, inda suka kashe sojoji akalla bakwai.
-
Yemen: Sojojin Saudiyya Hudu Sun Halaka
Mar 12, 2018 09:22Tashar talabijin din al-masirah ta kasar Yemen ta bada labarin cewa wani kwararren maharbin soja ne ya halaka sojojin na Saudiyya a gundumar jizan da ke kudancin Saudiyya.
-
Cututtuka Masu Kisa Na Ta Kara Bazuwa A Cikin Kasar Yemen
Mar 11, 2018 18:01Rahotanni daga kasar Yemen na nuni da cewa ana kara samun karuwar cututtuka masu kisa a kasar sakamakon matsalolin da ake fuskanta a bangaren kiwon lafiya.
-
Amnesty International Ta Soki Birtaniyya Saboda Sayarwa Saudiyya Jiragen Yaki
Mar 10, 2018 05:22Kungiyar kare hakkokin bil'adaman nan ta kasa da kasa Amnesty International ta yi kakkausar suka ga matakin da kasar Birtaniyya ta dauka na sayar wa Saudiyya da wasu jiragen yaki inda ta ce hakan tamkar kara rurar wutar yakin da ke faruwa a kasar Yemen ne.
-
Corbyn: Sayarwa Saudiyya Da Makamai Domin Yaki A Kan Yemen Abin Kunya Ne Ga Birtaniya
Mar 07, 2018 17:16Shugaban jam'iyyar Labour a kasar Birtaniya Jeremy Corbyn, ya bayyana cewa; sayarwa Saudiyya da manyan makamai da Birtaniya take domin kaddamar da yaki a kan al'ummar kasar Yemen, babban abin kunya ne ga gwamnatin Birtaniya.
-
Yemen: Jiragen Yakin Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare-hare
Mar 04, 2018 18:59Harin bayan na da Saudiyyar ta kai a cikin birnin Sanaa ya ci ran mutum da kuma jikkata wasu da dama
-
Kasar Rasha Ta Jaddada Bukatar Warware Rikicin Kasar Yamen Ta Hanyar Lumana
Mar 03, 2018 12:32Ministan harkokin wajen kasar Rasha ya bayyana cewa: Dole ne kungiyoyin kasa da kasa su dauki matakin kwadaitar da bangarorin da suke rikici a kasar Yamen kan gudanar da zaman tattaunawa da nufin warware rikicin kasar.
-
Pentagon: Amurka Za Ta Ci Gaba Da Taimaka Ma Saudiyya A Yakin Da Take Yi Kan Yemen
Mar 03, 2018 05:51Ma’aikatar tsaron kasar Amurka ta Pentagon ta sanar da cewa, ci gaba da taimaka ma Saudiyya ayakin da take kaddamarwa kan kasar Yemen wajibi ne.
-
Hukumar Kula Abinci Ta MDD "FAO" Ta Yi Gargadi Kan Matsalar Karancin Abinci A Duniya
Mar 01, 2018 06:58Hukumar Kula da Abinci da Ayyukan Noma ta Majalisar Dinkin Duniya "FAO" ta yi gargadi kan matsalar karancin abinci a duniya musamman a kasashen da ake ci gaba da fuskantar matsalolin tashe-tashen hankula.