-
Mali : Adadin Fulanin Da Aka Kashe Ya Kai 160
Mar 26, 2019 02:59A Mali, adadin fulanin da aka kashe a kauyen Ogossagou dake jihar Mopti a tsakiyar kasar ya kai 160, a yayin da kuma wasu majiyoyi ke cewa adadin zai iya wuce ma hakan.
-
Sharhi : Halin Da Ake Ciki A Mali, Bayan Kisan Fulani 135
Mar 25, 2019 03:38A Mali, kwana guda bayan kisan gillan da aka wa fulani makiyaya su 135 a kauyen Ogossagou, dake jihar Mopti, gwamnatin kasar ta rusa kungiyar 'yan kabilar Dogon masu dauke da makamai, da ake zargi da aikata kisan gillar.
-
Amurka Ta Sake Kakabawa Jami'an Hukumar Zaben Congo Takunkumi
Mar 24, 2019 05:41Amurka ta sake kakabawa manyan jami'an hukumar zabe mai zaman kanta ta CENI, a DR Congo takunkumi.
-
Chadi : Deby, Ya Kori Manyan Sojoji, Bayan Harin Boko Haram
Mar 24, 2019 03:43Shugaba Idriss Deby na kasar Chadi, ya kori babban hafsan sojin kasar, Brahim Seid Mahamat, bayan shafe shekaru shida yana rike da wannan mukami.
-
Ali Bongo Ya Koma Gabadaya A Gabon
Mar 24, 2019 03:27Shugaba Ali Bongo na Gabon, ya koma kasarsa baki daya bayan shafe watanni na jinya.
-
MDD, Ta Bukaci A kara Kai Dauki A Gabashin Afrika Bayan iftila’in, Guguwar Idai
Mar 23, 2019 06:41Babban sakatare na MDD, Antonio Guteres, ya bukaci kasashen duniya dasu kara kaimi wajen samar da tallafi ga dubban mutanen da ifti’la’in mahaukaciyar guguwar nan ta Idai ya shafa a gabashin Afrika.
-
Mutane 200,000 Ke Bukatar Tallafi Bayan Iftila'i A Zimbabwe
Mar 21, 2019 15:04Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa, mutane 200,000 ne ke bukatar tallafi bayan iftila'in mahaukaciyar guguwar nan mai hade da ambaliyar ruwa ta Idai data aukawa kasar Zimbabwe.
-
An Yi Garkuwa Da Wani Tsohon Minista A Kamaru
Mar 21, 2019 14:38Hukumomin jamhuriyar Kamaru sun ce, an yi garkuwa da wani tsohon minista a yankin masu magana da turancin Ingilishi dake shiyyar arewa maso yammacin kasar.
-
Shugaban AU Ya Bukaci Daukar Matakan Hana Aukuwar Tashe-tashen Hankula A Afrika
Mar 19, 2019 06:20Shugaban kungiyar tarayya Afrika, na wannan karo, kana shugaban kasar Masar Abdel-Fattah al-Sisi ya bukaci kwamishinan kungiyar, Moussa Faki, da a dauki kwararan matakan rigakafin tashe tashen hankula domin bunkasa cigaban nahiyar Afrika cikin sauri.
-
D.R Congo : Mutum 32 Sun Mutu A Hatsarin Jirgin Kasa
Mar 18, 2019 12:52A Jamhuriya Demokuradiyyar Congo, mutane akalla 32 ne suka rasa rayukansu, kana wasu 91 suka raunana a lokacin da wani jirgin kasa ya kaucewa hanyarsa.