Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Mali : Adadin Fulanin Da Aka Kashe Ya Kai 160

    Mali : Adadin Fulanin Da Aka Kashe Ya Kai 160

    Mar 26, 2019 02:59

    A Mali, adadin fulanin da aka kashe a kauyen Ogossagou dake jihar Mopti a tsakiyar kasar ya kai 160, a yayin da kuma wasu majiyoyi ke cewa adadin zai iya wuce ma hakan.

  • Sharhi : Halin Da Ake Ciki A Mali, Bayan Kisan Fulani 135

    Sharhi : Halin Da Ake Ciki A Mali, Bayan Kisan Fulani 135

    Mar 25, 2019 03:38

    A Mali, kwana guda bayan kisan gillan da aka wa fulani makiyaya su 135 a kauyen Ogossagou, dake jihar Mopti, gwamnatin kasar ta rusa kungiyar 'yan kabilar Dogon masu dauke da makamai, da ake zargi da aikata kisan gillar.

  • Amurka Ta Sake Kakabawa Jami'an Hukumar Zaben Congo Takunkumi

    Amurka Ta Sake Kakabawa Jami'an Hukumar Zaben Congo Takunkumi

    Mar 24, 2019 05:41

    Amurka ta sake kakabawa manyan jami'an hukumar zabe mai zaman kanta ta CENI, a DR Congo takunkumi.

  • Chadi : Deby, Ya Kori Manyan Sojoji, Bayan Harin Boko Haram

    Chadi : Deby, Ya Kori Manyan Sojoji, Bayan Harin Boko Haram

    Mar 24, 2019 03:43

    Shugaba Idriss Deby na kasar Chadi, ya kori babban hafsan sojin kasar, Brahim Seid Mahamat, bayan shafe shekaru shida yana rike da wannan mukami.

  • Ali Bongo Ya Koma Gabadaya A Gabon

    Ali Bongo Ya Koma Gabadaya A Gabon

    Mar 24, 2019 03:27

    Shugaba Ali Bongo na Gabon, ya koma kasarsa baki daya bayan shafe watanni na jinya.

  • MDD, Ta Bukaci A kara Kai Dauki A Gabashin Afrika Bayan iftila’in, Guguwar Idai

    MDD, Ta Bukaci A kara Kai Dauki A Gabashin Afrika Bayan iftila’in, Guguwar Idai

    Mar 23, 2019 06:41

    Babban sakatare na MDD, Antonio Guteres, ya bukaci kasashen duniya dasu kara kaimi wajen samar da tallafi ga dubban mutanen da ifti’la’in mahaukaciyar guguwar nan ta Idai ya shafa a gabashin Afrika.

  • Mutane 200,000 Ke Bukatar Tallafi Bayan Iftila'i A Zimbabwe

    Mutane 200,000 Ke Bukatar Tallafi Bayan Iftila'i A Zimbabwe

    Mar 21, 2019 15:04

    Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa, mutane 200,000 ne ke bukatar tallafi bayan iftila'in mahaukaciyar guguwar nan mai hade da ambaliyar ruwa ta Idai data aukawa kasar Zimbabwe.

  • An Yi Garkuwa Da Wani Tsohon Minista A Kamaru

    An Yi Garkuwa Da Wani Tsohon Minista A Kamaru

    Mar 21, 2019 14:38

    Hukumomin jamhuriyar Kamaru sun ce, an yi garkuwa da wani tsohon minista a yankin masu magana da turancin Ingilishi dake shiyyar arewa maso yammacin kasar.

  • Shugaban AU Ya Bukaci Daukar Matakan Hana Aukuwar Tashe-tashen Hankula A Afrika

    Shugaban AU Ya Bukaci Daukar Matakan Hana Aukuwar Tashe-tashen Hankula A Afrika

    Mar 19, 2019 06:20

    Shugaban kungiyar tarayya Afrika, na wannan karo, kana shugaban kasar Masar Abdel-Fattah al-Sisi ya bukaci kwamishinan kungiyar, Moussa Faki, da a dauki kwararan matakan rigakafin tashe tashen hankula domin bunkasa cigaban nahiyar Afrika cikin sauri.

  • D.R Congo : Mutum 32 Sun Mutu A Hatsarin Jirgin Kasa

    D.R Congo : Mutum 32 Sun Mutu A Hatsarin Jirgin Kasa

    Mar 18, 2019 12:52

    A Jamhuriya Demokuradiyyar Congo, mutane akalla 32 ne suka rasa rayukansu, kana wasu 91 suka raunana a lokacin da wani jirgin kasa ya kaucewa hanyarsa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS