Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Tashin Bama-Bamai Ya Yi Ajalin Sojin Burkina Faso 5

    Tashin Bama-Bamai Ya Yi Ajalin Sojin Burkina Faso 5

    Mar 18, 2019 11:58

    A Burkina Faso, sojojin kasar biyar ne suka rasa rayukansu a wasu jerin tashin bama-bamai kirar gargajiya a gabashin kasar.

  • An Sallami Fitaccen Dan Hammaya Siyasar Congo

    An Sallami Fitaccen Dan Hammaya Siyasar Congo

    Mar 17, 2019 18:43

    Fitaccen dan hamayyar siyasar kasar Demokradiyyar Congo ya fito daga gidan kurkuku.

  • 'Yan Bindiga Sun Kashe Sojojin Mali 16

    'Yan Bindiga Sun Kashe Sojojin Mali 16

    Mar 17, 2019 18:39

    Wasu ‘yan bindiga sun kai hari akan wani sansanin sojan Mali da yake a tsakiyar kasar tare da kashe sojoji 16.

  • WHO Ta Ce An Samu Sassauci Game Da Annobar Ebola A Congo

    WHO Ta Ce An Samu Sassauci Game Da Annobar Ebola A Congo

    Mar 17, 2019 05:34

    Hukumar lafiya ta Duniya (WHO), ta bayyana fatanta na ganin an kawo karshen annobar Ebola a Congo Kinshassa a cikin watanni shida masu zuwa.

  • Gambia : Shugaba Barrow, Ya Kori Mataimakinsa

    Gambia : Shugaba Barrow, Ya Kori Mataimakinsa

    Mar 16, 2019 13:22

    Shugaban kasar Gambia, Adama Barrow, ya kori mataimakinsa Ousainou Darboe, daga bakin aiki.

  • An Gano Maganin Alurar Bogi Na Riga Kafin Cutar Sankarau A Nijar

    An Gano Maganin Alurar Bogi Na Riga Kafin Cutar Sankarau A Nijar

    Mar 16, 2019 12:29

    Hukumomi a Nijar, sun ja hankalin masu ruwa da tsaki kan harkar kiwan lafiya da kuma jama'a, biyo bayan gano wani maganin alura na bogi na cutar sankarau a kasar.

  • An Bude Taron Kasa Da Kasa Na Raya Afrika A Morocco

    An Bude Taron Kasa Da Kasa Na Raya Afrika A Morocco

    Mar 15, 2019 08:50

    An bude taron kasa da kasa karo na 6, kan raya nahiyar Afrika, a birnin Casablanca na kasar Morocco.

  • MDD Da AU Sun Goyi Bayan Warware Ricikin Libya Ta Hanyar Siyasa

    MDD Da AU Sun Goyi Bayan Warware Ricikin Libya Ta Hanyar Siyasa

    Mar 14, 2019 08:37

    Majalisar Dinkin Duniya da kungiyar tarayya Afrika, sun bukaci ganin an warware rikicin kasar Libiya, ta hanyar siyasa.

  • D.R Congo  : Tshisekedi Ya Yi Wa Fursunonin Siyasa 700 Afuwa

    D.R Congo : Tshisekedi Ya Yi Wa Fursunonin Siyasa 700 Afuwa

    Mar 14, 2019 08:29

    Shugagba Félix Tshisekedi, na Jamhuriya Demokuradiyyar Congo ya yi afuwa wa fursunonin siyasa 700 na kasar.

  • Za'a Kafa Sabuwar Gwamnati A Sudan

    Za'a Kafa Sabuwar Gwamnati A Sudan

    Mar 14, 2019 07:43

    Kafar watsa labaran Arabie News ta nakalto Mohamed Tahir Ayala Piraministan kasar Sudan a wannan Laraba yayin da yake mayar da martani kan ci gaba da kin jinin gwamnatin Omar al-Bashir na cewa nan ba da jimawa ba za a kafa sabuwar gwamnati a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS