-
Tashin Bama-Bamai Ya Yi Ajalin Sojin Burkina Faso 5
Mar 18, 2019 08:28A Burkina Faso, sojojin kasar biyar ne suka rasa rayukansu a wasu jerin tashin bama-bamai kirar gargajiya a gabashin kasar.
-
An Sallami Fitaccen Dan Hammaya Siyasar Congo
Mar 17, 2019 15:13Fitaccen dan hamayyar siyasar kasar Demokradiyyar Congo ya fito daga gidan kurkuku.
-
'Yan Bindiga Sun Kashe Sojojin Mali 16
Mar 17, 2019 15:09Wasu ‘yan bindiga sun kai hari akan wani sansanin sojan Mali da yake a tsakiyar kasar tare da kashe sojoji 16.
-
WHO Ta Ce An Samu Sassauci Game Da Annobar Ebola A Congo
Mar 17, 2019 02:04Hukumar lafiya ta Duniya (WHO), ta bayyana fatanta na ganin an kawo karshen annobar Ebola a Congo Kinshassa a cikin watanni shida masu zuwa.
-
Gambia : Shugaba Barrow, Ya Kori Mataimakinsa
Mar 16, 2019 09:52Shugaban kasar Gambia, Adama Barrow, ya kori mataimakinsa Ousainou Darboe, daga bakin aiki.
-
An Gano Maganin Alurar Bogi Na Riga Kafin Cutar Sankarau A Nijar
Mar 16, 2019 08:59Hukumomi a Nijar, sun ja hankalin masu ruwa da tsaki kan harkar kiwan lafiya da kuma jama'a, biyo bayan gano wani maganin alura na bogi na cutar sankarau a kasar.
-
An Bude Taron Kasa Da Kasa Na Raya Afrika A Morocco
Mar 15, 2019 05:20An bude taron kasa da kasa karo na 6, kan raya nahiyar Afrika, a birnin Casablanca na kasar Morocco.
-
MDD Da AU Sun Goyi Bayan Warware Ricikin Libya Ta Hanyar Siyasa
Mar 14, 2019 05:07Majalisar Dinkin Duniya da kungiyar tarayya Afrika, sun bukaci ganin an warware rikicin kasar Libiya, ta hanyar siyasa.
-
D.R Congo : Tshisekedi Ya Yi Wa Fursunonin Siyasa 700 Afuwa
Mar 14, 2019 04:59Shugagba Félix Tshisekedi, na Jamhuriya Demokuradiyyar Congo ya yi afuwa wa fursunonin siyasa 700 na kasar.
-
Za'a Kafa Sabuwar Gwamnati A Sudan
Mar 14, 2019 04:13Kafar watsa labaran Arabie News ta nakalto Mohamed Tahir Ayala Piraministan kasar Sudan a wannan Laraba yayin da yake mayar da martani kan ci gaba da kin jinin gwamnatin Omar al-Bashir na cewa nan ba da jimawa ba za a kafa sabuwar gwamnati a kasar.