Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • 'Yan Bindiga Sun Kashe Mutanen Kudu maso yammacin Najeriya 15

    'Yan Bindiga Sun Kashe Mutanen Kudu maso yammacin Najeriya 15

    Jun 19, 2016 14:41

    Najeriya: An Kashe mutane 15 A Jahar Ogun

  • 'Yan Adawa A DR Congo Sun Bukaci Sakin Fursunonin Siyasa Kafin Shiga Tattaunawa Da Gwamnati

    'Yan Adawa A DR Congo Sun Bukaci Sakin Fursunonin Siyasa Kafin Shiga Tattaunawa Da Gwamnati

    Jun 19, 2016 00:55

    Babban kawancen jam'iyyun adawa mafi girma a Jamhuriyar Dimukradiyyar Congo ya bukaci sakin dukkanin fursunonin siyasa da ake tsare da su a gidan kaso, kafin shiga duk wata tattaunawa tare da bangaren gwamnati.

  • Benin Ta Rufe Ofisoshin Jakadanci 9

    Benin Ta Rufe Ofisoshin Jakadanci 9

    Jun 17, 2016 01:59

    Kasar Benin TA Rufe Ofisoshin Jakadancinta 9 a Kasashe daban-daban na duniya

  • Nijar: An kai hari akan sansannin 'yan gudun hijira:

    Nijar: An kai hari akan sansannin 'yan gudun hijira:

    Jun 17, 2016 01:22

    Muhammad Bazoum: An kai yan gudun hijira hari:

  • An Kashe Masu Dauke Da Makamai A gabacin Kasar Congo

    An Kashe Masu Dauke Da Makamai A gabacin Kasar Congo

    Jun 15, 2016 14:39

    Sojojin Demokradiyyar Congo Sun Kashe Masu Dauke Da Makamai A Gabacin Kasar.

  • Damuwar MDD Kan Halin Da 'Yan Gudun Hijira Boko Haram Ke Ciki

    Damuwar MDD Kan Halin Da 'Yan Gudun Hijira Boko Haram Ke Ciki

    Jun 14, 2016 01:28

    MDD ta nuna cewa halin da 'yan gudun hijira na Boko haram ke ciki abun damuwa ne matuka, duba da yadda 'yan gudun hijira ke bukatar taimakon gaggawa.

  • Kasashen Eritrea da Ethiopia Na Zargin Juna Da Tayar Da Fitina Kan Iyaka A Tsakaninsu

    Kasashen Eritrea da Ethiopia Na Zargin Juna Da Tayar Da Fitina Kan Iyaka A Tsakaninsu

    Jun 14, 2016 01:09

    Kasashen Eritrea da Ethiopia sun zargi junansu da tayar da fitinar da ta haifar da rikici da musayen wutar da ya faru tsakanin sojojin kasar a kan iyakokinsu lamarin da ke nuni da ci gaba da kai ruwa ranar da ke tsakanin kasashen biyu da a bayar ya haifar da yaki na shekaru biyu a tsakaninsu.

  • An Kawo Karshen Ebola A Laberia

    An Kawo Karshen Ebola A Laberia

    Jun 09, 2016 06:48

    Ma'aikatar lafiya a Laberia ta sanar da kawo karshen yaduwar annobar Ebola a kasar.

  • An Kame Wasu 'Yan Kasashen Waje Na Masu hakar Zinariya A Mauritaniya

    An Kame Wasu 'Yan Kasashen Waje Na Masu hakar Zinariya A Mauritaniya

    Jun 05, 2016 06:45

    Majiyoyin tsaro a Mauritaniya sun sanar da kame wasu mutane 'yan kasashen waje da suke gudanar da ayyukan hakar zinariya akasar ba bisa ka'ida ba.

  • Kwalara ta ci rayukan mutane da dama a kasar Congo.

    Kwalara ta ci rayukan mutane da dama a kasar Congo.

    Jun 05, 2016 03:05

    A wasu sassa na arewacin kasar Congo mutane da dama sun rasa rayukansu sanadin bullar kwalara.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS