-
An kashe 'Yan bokoharam Da Dama A Najeriya
Jun 05, 2016 03:01Sojojin Najeriya Sun Kashe 'yan Bokoharam da dama a Najeriya.
-
Doka Hukunta Malaman Jami'a Dake Lalata Da Dalibai Mata A Najeriya
Jun 04, 2016 02:21A Najeriya za'ayi doka hukunta malaman jami'a dake lalata da dalibai mata kafin subarsu suci jarrabawa
-
An Soki Gajiyawar Majalisar Dinkin Duniya A Congo.
Jun 03, 2016 14:47Kungiyoyin Farar Hula Sun yi Suka Akan Yadda Dakarun Majalisar Dinkin Duniya Su ka ki Taimakawa 'Yan gudun hijirar Congo.
-
Gunea Bissau: Sabon Pira minista ya yi rantsuwa
Jun 03, 2016 14:45An rantsar da sabon Pira ministan kasar Gunea Bissau a yau juma'a.
-
Murtaniya: An Kama 'yayan tsohon Shugaban Kasa
Jun 03, 2016 14:43An Kame 'Ya'ya tsohon shugaban kasar Murtaniya biyu bisa zargin hada-hadar muggan kwayoyi.
-
Makon Tunawa Da Rasuwar Imam Khomaini A Abuja
Jun 02, 2016 14:53An Gudanar da taron juyayin zagayowar shekaru 27 da rasuwar marigayi Imam Khumaini (r.a) A Abuja
-
Wasu Cututula Da Mai Fama Dasu Kan Iya Fuskantar Matsala A Lokacin Gudanar Da Azumi
Jun 02, 2016 12:25Shirin lafiya a wannan karo ya duba wasu cututuka da wanda ke fama da daya daga cikin su zai iya fuskanci matsala a wajen gudanar da azumi musamman ma a watan Ramadana.
-
Shekara Guda Da Kama Mulkin Shugaba Muhammadu Buhari
Jun 02, 2016 02:04A shirin na yau zamu leka Najeriya, inda shugaban kasar Muhammadu Buhari ya cika shekara guda kan karagar mulki, za'aji cewa kuma wata kotun musamen ta Afirka dake birnin Dakar ta zartas da hukuncin rai da rai ga tsohon shugaban kasar Chadi Hissen Habre, A kamaru kuwa hukumomin kasar ne suka tabbatar da bullar cutar mura tsuntsaye. kadan kenan daga cikin abubuwa da za'aji a cikin shirin
-
Cote De Voire: mutuwar Sojojin Majalisar Dinkin Duniya 3
Jun 01, 2016 03:28Dakarun Tabbatar da zaman lafiya 3 na majalisar dinkin duniya ne su ka mutu a Cote De voire.
-
Kenya: Zargin Kasashen Sudan Da Uganda Da Tsoma Baki A Harkokinta
Jun 01, 2016 03:28Kakakin gwamnatin kasar Kenya ya ce; Sudan da Uganda suna son kifar da gwamnatin kasar.