Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Kotu Ta Zartar Da Hukuncin Daurin Rai Da Rai Kan Tsohon Shugaban Kasar Chadi

    Kotu Ta Zartar Da Hukuncin Daurin Rai Da Rai Kan Tsohon Shugaban Kasar Chadi

    May 30, 2016 13:44

    Kotu ta musamman da aka kafa kan gudanar da shari'ar tsohon shugaban kasar Chadi Hissene Habre ta zartar da hukuncin daurin rai da rai a gidan kurkuku a kansa bayan samunsa da hannu a tafka laifukan cin zarafin bil-Adama.

  • Hukuncin Shekaru 20 A Kan Tsohuwar Matar Shugaban Ivory Coast

    Hukuncin Shekaru 20 A Kan Tsohuwar Matar Shugaban Ivory Coast

    May 29, 2016 06:39

    An yanke wa tsohuwar Matar Shugaban Iviry Coast hukunci shekaru 20 a gidan kaso

  • An Kammala Taron Ministocin Cikin Gida Na UEMOA

    An Kammala Taron Ministocin Cikin Gida Na UEMOA

    May 29, 2016 01:06

    A birnin Abidjan na kasar Cote d'Ivoire, an kammala taron Ministocin Cikin Gida na kungiyar tattalin da kudi ta kasashen yammacin Afirka, inda kasashen takwas mambobin kungiya suka cimma matsaya kan karfafa alaka tsakaninsu, ta bangaren yaki da ta'adanci.

  • Angola  : Mutane 300 Sun Mutu Sanadin Zazzabin Shawara

    Angola : Mutane 300 Sun Mutu Sanadin Zazzabin Shawara

    May 27, 2016 13:06

    Hukumar kiwan lafiya ta duniya, ta ce cutar shawara a Angola ta hadasa mutuwar sama da 300

  • Cutar Hauhawan Jini  (Hypertension)

    Cutar Hauhawan Jini (Hypertension)

    May 27, 2016 09:52

    A shirin na wannnan mako zamu maida hankali ne kan cutar hauhawan jini, daya daga cututukan dake addabar al'umma, wace kuma idan tayi kamari takan shafi wasu sassan jiki.

  • Kamaru Ta Gudanar Da Bikin Zama  Jamhuriya Karo Na 44

    Kamaru Ta Gudanar Da Bikin Zama Jamhuriya Karo Na 44

    May 27, 2016 09:25

    A shirin na yau zamu leka Najeriya, inda kungiyar kwadago ta NLC ta janye yajin aikin gama garin da ta kira a ranar Laraba data gabata; zamu leka Jamhuriyar Niger inda wasu tsageru da ake kautata zaton ‘yan boko haram ne suka kashe mutane 20 a kauyen Yebi dake kusa da Garin Bosso a gabashin kasar, sanan kuma zaku ji cewa a wannan mako ne kasar Kamaru ta gudanar da bikin kasa karo na 44

  • Zanga -Zanga Ta Lashe Rayukan Mutane Biyu A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo

    Zanga -Zanga Ta Lashe Rayukan Mutane Biyu A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo

    May 26, 2016 11:09

    Dauki ba dadi tsakanin jami'an tsaron Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo da masu adawa da shirin shugaban kasar Joseph Kabila na yin tazarce a kan karagar shugabancin kasar a karkashin gwamnatin rikon kwarya ya lashe rayukan mutane akalla biyu.

  • Kungiyar 'Yan Majalissun Afirka Na Kan Matsayarta Na Kin Amincewa Da ICC

    Kungiyar 'Yan Majalissun Afirka Na Kan Matsayarta Na Kin Amincewa Da ICC

    May 25, 2016 01:51

    Shugaban kungiyar 'yan majalissun dokokin kasashen Afirka Roger Nkodo, ya jaddada matsayar kungiyar game da kin amincewa da matakin kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa ICC, don gane da batun kasar Sudan, da ma sauran matakai na rashin adalci wadanda a cewar sa kotun ke dauka kan nahiyar Afirka.

  • Taron Shekara-Shekara Na Bankin Raya Afirka.

    Taron Shekara-Shekara Na Bankin Raya Afirka.

    May 24, 2016 07:57

    An Bude Taron Shekara-Shekara Na Bankin Raya Nahiyar Afirka A Kasar Zambia.

  • Shugabar Liberiya Ta Sanar Da Shirin Ragen Yawan Dakarun MDD Da Suke Kasarta

    Shugabar Liberiya Ta Sanar Da Shirin Ragen Yawan Dakarun MDD Da Suke Kasarta

    May 24, 2016 01:05

    Shugabar Liberiya ta sanar da shirin ragen yawan dakarun wanzar da zaman lafiya da sulhu na Majalisar Dinkin Duniya da suke cikin kasarta.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS