-
Kotu Ta Zartar Da Hukuncin Daurin Rai Da Rai Kan Tsohon Shugaban Kasar Chadi
May 30, 2016 13:44Kotu ta musamman da aka kafa kan gudanar da shari'ar tsohon shugaban kasar Chadi Hissene Habre ta zartar da hukuncin daurin rai da rai a gidan kurkuku a kansa bayan samunsa da hannu a tafka laifukan cin zarafin bil-Adama.
-
Hukuncin Shekaru 20 A Kan Tsohuwar Matar Shugaban Ivory Coast
May 29, 2016 06:39An yanke wa tsohuwar Matar Shugaban Iviry Coast hukunci shekaru 20 a gidan kaso
-
An Kammala Taron Ministocin Cikin Gida Na UEMOA
May 29, 2016 01:06A birnin Abidjan na kasar Cote d'Ivoire, an kammala taron Ministocin Cikin Gida na kungiyar tattalin da kudi ta kasashen yammacin Afirka, inda kasashen takwas mambobin kungiya suka cimma matsaya kan karfafa alaka tsakaninsu, ta bangaren yaki da ta'adanci.
-
Angola : Mutane 300 Sun Mutu Sanadin Zazzabin Shawara
May 27, 2016 13:06Hukumar kiwan lafiya ta duniya, ta ce cutar shawara a Angola ta hadasa mutuwar sama da 300
-
Cutar Hauhawan Jini (Hypertension)
May 27, 2016 09:52A shirin na wannnan mako zamu maida hankali ne kan cutar hauhawan jini, daya daga cututukan dake addabar al'umma, wace kuma idan tayi kamari takan shafi wasu sassan jiki.
-
Kamaru Ta Gudanar Da Bikin Zama Jamhuriya Karo Na 44
May 27, 2016 09:25A shirin na yau zamu leka Najeriya, inda kungiyar kwadago ta NLC ta janye yajin aikin gama garin da ta kira a ranar Laraba data gabata; zamu leka Jamhuriyar Niger inda wasu tsageru da ake kautata zaton ‘yan boko haram ne suka kashe mutane 20 a kauyen Yebi dake kusa da Garin Bosso a gabashin kasar, sanan kuma zaku ji cewa a wannan mako ne kasar Kamaru ta gudanar da bikin kasa karo na 44
-
Zanga -Zanga Ta Lashe Rayukan Mutane Biyu A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo
May 26, 2016 11:09Dauki ba dadi tsakanin jami'an tsaron Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo da masu adawa da shirin shugaban kasar Joseph Kabila na yin tazarce a kan karagar shugabancin kasar a karkashin gwamnatin rikon kwarya ya lashe rayukan mutane akalla biyu.
-
Kungiyar 'Yan Majalissun Afirka Na Kan Matsayarta Na Kin Amincewa Da ICC
May 25, 2016 01:51Shugaban kungiyar 'yan majalissun dokokin kasashen Afirka Roger Nkodo, ya jaddada matsayar kungiyar game da kin amincewa da matakin kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa ICC, don gane da batun kasar Sudan, da ma sauran matakai na rashin adalci wadanda a cewar sa kotun ke dauka kan nahiyar Afirka.
-
Taron Shekara-Shekara Na Bankin Raya Afirka.
May 24, 2016 07:57An Bude Taron Shekara-Shekara Na Bankin Raya Nahiyar Afirka A Kasar Zambia.
-
Shugabar Liberiya Ta Sanar Da Shirin Ragen Yawan Dakarun MDD Da Suke Kasarta
May 24, 2016 01:05Shugabar Liberiya ta sanar da shirin ragen yawan dakarun wanzar da zaman lafiya da sulhu na Majalisar Dinkin Duniya da suke cikin kasarta.