-
ECOWAS Na Son A Bullo Da Tsare -tsaren Yaki Da Ta'addanci A Shiyyar
May 21, 2016 13:40Hukumomi da kwararru da suka fito daga kasashe mambobin kungiyar raya tattalin kasashen yammacin Afirka sun shawarci junan su game da bullo da nagartattun tsare tsare yaki da ta'addanci a shiyyar.
-
An Tabbatar Da Bullar Cutar Zika A Cap-Vert
May 21, 2016 13:28Hukumar kiwon lafiya ta duniya WHO ta shelanta cewa, ofishin nazari na cibiyar nazarin Pasteur ta Faransa dake birnin Dakar na Senegal ya tabbatar da cewa, yanzu kwayoyin cutar Zika dake yaduwa a kasar Cape Verde, da wadanda ke bazuwa a nahiyar Amurka, irinsu daya ne.
-
Harin Ta'addanci A Wani Masallaci A Tanzania.
May 21, 2016 07:57Mutane 3 sun kwanta Dama Sanadin Harin Ta'addanci A Masallaci.
-
Za'a Binciki Gwamnatin Rikon Kwarya A CRA
May 20, 2016 05:48A Jamhuriya Afirka ta tsakiya gwamnatin kasar ta ce za'a binciki yadda hukumomin wucin gadi suka aiwatar da mulkin su.
-
Tunisiya Ta Karbin Bashin Bankin Duniya
May 18, 2016 15:04Bankin Duniya Ya Bai wa gwamnatin kasar Tunisya Bashin Dala Biliyan Biyar
-
Batun Cire Tallafin Mai A Najeriya Ya Bar Baya Da Kura
May 18, 2016 08:12Shirin na wannan mako ya leka tarayya Najeriya inda batun cire tallafin mai da gwamnatin kasar tayi ya bar baya da kura, har illah yau a najeriya zamu maida hankali kan taron da shugabanin shugabanin kasashen dake yakar Boko Haram suka gudanar a Abuja. Zamu kuma leka Jamhuriya Nijar inda a cen din ma aka gudanar da wani taro makamancin wannan. Akwai ma wasu labaren da suka fi dauka hankali a cikin wannan makoa nahiyar ta Afirka.
-
Ciwan Asma Mai Hadassa Matsalar Rashin Yin Numfashi Yadda Ya Kamata
May 17, 2016 08:31A shirin na yau zamu maida hankali ne kan ciwan Asma, daya daga cikin nau’o’in cututukan dake janyo matsalar rashin yin numfashi yadda ya kamata ga dan adam, wanda idan ma yayi tsanani a wasu lokutan yake kaiwa har ga rasa rai
-
An bukaci Gwamnati da ta kalubalancin kisan da ake yiwa fararen hula a D/Congo
May 17, 2016 01:11Kungiyoyin fararen hula A kasar Demokradiyar Kongo sun bukci Gwamnatin da ta dauki kwararen matakai domin kalubalantar kisan gillar da ake yiwa Jama'a A gabashin kasar
-
Guinea Da Liberiya Sun Jaddada Bukatar Hadin Kai A Fegen Yaki Da Ta'addanci
May 14, 2016 06:15Kasashen Guinea Conakry da Liberiya sun jaddada bukatar hadin kai da taimakekkeniya a tsakaninsu a fagen yaki da ta'addanci.
-
Dambaruwar Siyasa Tana Ci Gaba Da Daukan Sabon Salo A Kasar Mauritaniya
May 14, 2016 06:14Dambaruwar siyasa tana ci gaba da daukan sabon salo a kasar Mauritaniya musamman bayan furucin baya- bayan nan da shugaban kasar ya yi na neman rusa Majalisar Dattijan kasar.