Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • ECOWAS Na Son A Bullo Da Tsare -tsaren Yaki Da Ta'addanci A Shiyyar

    ECOWAS Na Son A Bullo Da Tsare -tsaren Yaki Da Ta'addanci A Shiyyar

    May 21, 2016 13:40

    Hukumomi da kwararru da suka fito daga kasashe mambobin kungiyar raya tattalin kasashen yammacin Afirka sun shawarci junan su game da bullo da nagartattun tsare tsare yaki da ta'addanci a shiyyar.

  • An Tabbatar Da Bullar Cutar Zika A Cap-Vert

    An Tabbatar Da Bullar Cutar Zika A Cap-Vert

    May 21, 2016 13:28

    Hukumar kiwon lafiya ta duniya WHO ta shelanta cewa, ofishin nazari na cibiyar nazarin Pasteur ta Faransa dake birnin Dakar na Senegal ya tabbatar da cewa, yanzu kwayoyin cutar Zika dake yaduwa a kasar Cape Verde, da wadanda ke bazuwa a nahiyar Amurka, irinsu daya ne.

  • Harin Ta'addanci A Wani Masallaci A Tanzania.

    Harin Ta'addanci A Wani Masallaci A Tanzania.

    May 21, 2016 07:57

    Mutane 3 sun kwanta Dama Sanadin Harin Ta'addanci A Masallaci.

  • Za'a Binciki Gwamnatin Rikon Kwarya A CRA

    Za'a Binciki Gwamnatin Rikon Kwarya A CRA

    May 20, 2016 05:48

    A Jamhuriya Afirka ta tsakiya gwamnatin kasar ta ce za'a binciki yadda hukumomin wucin gadi suka aiwatar da mulkin su.

  • Tunisiya Ta Karbin Bashin Bankin Duniya

    Tunisiya Ta Karbin Bashin Bankin Duniya

    May 18, 2016 15:04

    Bankin Duniya Ya Bai wa gwamnatin kasar Tunisya Bashin Dala Biliyan Biyar

  • Batun Cire Tallafin Mai A Najeriya Ya Bar Baya Da Kura

    Batun Cire Tallafin Mai A Najeriya Ya Bar Baya Da Kura

    May 18, 2016 08:12

    Shirin na wannan mako ya leka tarayya Najeriya inda batun cire tallafin mai da gwamnatin kasar tayi ya bar baya da kura, har illah yau a najeriya zamu maida hankali kan taron da shugabanin shugabanin kasashen dake yakar Boko Haram suka gudanar a Abuja. Zamu kuma leka Jamhuriya Nijar inda a cen din ma aka gudanar da wani taro makamancin wannan. Akwai ma wasu labaren da suka fi dauka hankali a cikin wannan makoa nahiyar ta Afirka.

  • Ciwan Asma Mai Hadassa Matsalar Rashin Yin Numfashi Yadda Ya Kamata

    Ciwan Asma Mai Hadassa Matsalar Rashin Yin Numfashi Yadda Ya Kamata

    May 17, 2016 08:31

    A shirin na yau zamu maida hankali ne kan ciwan Asma, daya daga cikin nau’o’in cututukan dake janyo matsalar rashin yin numfashi yadda ya kamata ga dan adam, wanda idan ma yayi tsanani a wasu lokutan yake kaiwa har ga rasa rai

  • An bukaci Gwamnati da ta kalubalancin kisan da ake yiwa fararen hula a D/Congo

    An bukaci Gwamnati da ta kalubalancin kisan da ake yiwa fararen hula a D/Congo

    May 17, 2016 01:11

    Kungiyoyin fararen hula A kasar Demokradiyar Kongo sun bukci Gwamnatin da ta dauki kwararen matakai domin kalubalantar kisan gillar da ake yiwa Jama'a A gabashin kasar

  • Guinea Da Liberiya Sun Jaddada Bukatar Hadin Kai A Fegen Yaki Da Ta'addanci

    Guinea Da Liberiya Sun Jaddada Bukatar Hadin Kai A Fegen Yaki Da Ta'addanci

    May 14, 2016 06:15

    Kasashen Guinea Conakry da Liberiya sun jaddada bukatar hadin kai da taimakekkeniya a tsakaninsu a fagen yaki da ta'addanci.

  • Dambaruwar Siyasa Tana Ci Gaba Da Daukan Sabon Salo A Kasar Mauritaniya

    Dambaruwar Siyasa Tana Ci Gaba Da Daukan Sabon Salo A Kasar Mauritaniya

    May 14, 2016 06:14

    Dambaruwar siyasa tana ci gaba da daukan sabon salo a kasar Mauritaniya musamman bayan furucin baya- bayan nan da shugaban kasar ya yi na neman rusa Majalisar Dattijan kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS