Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Kokarin Matasa Wajen Ci Gaban Yankunan Su

    Kokarin Matasa Wajen Ci Gaban Yankunan Su

    May 13, 2016 12:23

    A yau shirin na don matasa ya yada zango a Unguwar Gwalega dake jihar Bauchi a arewacin Najeriya, inda wasu matasa yankin suka himmantu wajen gyran unguwar dake fuskanat ambaliya ruwan sama, maimakon jiran sai gwamnati tayi musu

  • Ranar Duniya ta Ingozamai

    Ranar Duniya ta Ingozamai

    May 13, 2016 12:13

    A wannan maku shirin na lafiya saida kula y amaida hankali ne kan ranar duniya ta ungozamai, ranar da majalisar dinkin duniya ta ware domin tunawqa da aikin ungozomomi.

  • Majalisar Dattawan Najeriya Ta Amince Da Hukuncin Kisa Akan Masu Garkuwa Da Mutane

    Majalisar Dattawan Najeriya Ta Amince Da Hukuncin Kisa Akan Masu Garkuwa Da Mutane

    May 13, 2016 12:06

    A shirin na wannan maku zamu yada zango a kasashen Najeriya, Nijar, da Maritaniya, akwai ma wasu tarin labaren da suka fi daukan hankali a nahiyar ta Afirka acikin wannan mako.

  • Gwamnatin Ivory Coast Ta Fara Shirye-Shiryen Dawowar 'Yan Gudun Hijirar Kasarta

    Gwamnatin Ivory Coast Ta Fara Shirye-Shiryen Dawowar 'Yan Gudun Hijirar Kasarta

    May 13, 2016 06:53

    Ministan tsare-tsare a kasar Ivory Coast ya sanar da shgirin gwamnatin kasarsa na fara shirye-shiryen dawowar 'yan gudun hijirar kasar da kasashen ketare.

  • Bukatar Karfafa Alaka Tsakanin Kungiyar Tarayyar Afrika Da Majalisar Dinkin Duniya

    Bukatar Karfafa Alaka Tsakanin Kungiyar Tarayyar Afrika Da Majalisar Dinkin Duniya

    May 13, 2016 06:32

    Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci karfafa alaka tsakaninta da kungiyar tarayyar Afrika da nufin bunkasa harkar tsaro da sulhu a nahiyar ta Afrika.

  • Damuwar Kungiyar Afirka kan yadda cin hanci da rashuwa ke kara samun gindin zama a Nahiyar

    Damuwar Kungiyar Afirka kan yadda cin hanci da rashuwa ke kara samun gindin zama a Nahiyar

    May 13, 2016 00:51

    Kungiyar Tarayyar Afirka ta bayyana damuwar ta kan yadda ake samun karuwar cin hanci da rashawa a nahiyar Afirka.

  • WFP / PAM : Ana Fama Da  Matsalar Karamcin Abinci A Kudancin Afirka

    WFP / PAM : Ana Fama Da Matsalar Karamcin Abinci A Kudancin Afirka

    May 12, 2016 23:19

    Hukumar samar da abinci ta duniya ta kiyasta cewa kimanin mutane miliyan 32 ke fama da matsalar karamcin abinci a kudancin Afirka.

  • Tsanantar Talauci A Murtaniya

    Tsanantar Talauci A Murtaniya

    May 12, 2016 04:44

    An bayyana cewa fiye da kaso 40% na al'ummar Murtaniya su ke fama da talauci.

  • An buda taron Tattalin Arzikin kasashen Duniya  kan Afirka A Ruwanda

    An buda taron Tattalin Arzikin kasashen Duniya kan Afirka A Ruwanda

    May 11, 2016 12:32

    An buda taron Tattalin Arzikin kasashen Duniya a kan Afirka karo na 26 A Birnin Kigali na kasar Ruwanda

  • Zargin Gwamnatin Ruwanda Da Hannu A Tashe-Tashen Hankulan Kasar Burundi

    Zargin Gwamnatin Ruwanda Da Hannu A Tashe-Tashen Hankulan Kasar Burundi

    May 10, 2016 06:38

    Gwamnatin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta yi zargin cewa: Kasar Ruwanda tana amfani da 'yan tawayen M23 na Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo da suka nemi mafaka a cikin kasarta wajen kara ruruta wutan rikicin kasar Burundi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS